Albashin ma'aikata
Gwamnatin tarayya ta amince da ƙarawa ma'aikatan gwamnati albashin su. Ministan ƙwadago da samar da ayyukan yi, Chris Ngige, yace amincewar Buhari kawai ta rage
Kowane ma'aikacin Gwamnati zai samu karin 20% a kan albashin da ya saba karba a Legas. Karin da aka yi zai fara aiki tun daga watan Junairu, za a biya bashi.
An gurfanar da wani ma'aikacin kamfani a gaban kotu bisa zargin aikata laifin satar kuɗin kamfani. Ma'aikacin dai ana tuhumar sa da yin sama da faɗi da miliyoyi
An kama Garba Tahir da satar N26m na tsofaffin ma’aikatan gwamnati. Alkalin kotun tarayya a garin Abuja ya samu tsohon Akanta da wawuran fanshon ma’aikata.
Chris Ngige wanda shi ne Ministan kwadago da samar da ayyuka, ya ce za ayi karin albashi nan da Mayun 2024 yayin da ya yi gargadi kan saba dokar aikin gwamnati
Hukumar RMAFC mai alhakin yanka albashin ma’aikata da jami’an gwamnati na kokarin kara albashin da ake biyan shugaban kasa, mataimakinsa, Ministoci da Gwamnoni
Gwamnatin tarayya ta karawa ma'aikatan hukumar kula da kafafen jiragen ruwan Nigeria NPA, sabida kwazon da sukeyi wajen tattara kudin shiga na haraji wato TAX
Wata matashiya yar Najeriya ta haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ta bayyana yawan kudin da take karba a matsayin albashi a UK. Jama’a sun tofa nasu.
A Junairun nan za a duba Albashin da Ma’aikata ke Karba. Hukumar NSIWC da ke da alhakin tsara albashi ya fara yin zama domin a duba mafi karancin albashin kasar
Albashin ma'aikata
Samu kari