Albashin ma'aikata
Tsohon gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya koka kan matakin da Abba Kabir Yusufa na ɗauka na dakatar da albashin ma'aikata sama da 10,000.
Tun kafin watan Yuni ya cika, Gwamnatin Jihar Kano ta biya albashin ma’aikatan gwamnati. Wannan ne albashin farko da aka biya a jihar ta Kano a karkashin NNPP.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya biya ma'aikatan jihar albashinsu bayan shafe watanni 7 ba tare da an basu ko sisi ba. Gwamnan ya sha alwashin biyan.
Shugabanni mata na jerin kamfanonin Najeriyan sun karbi albashi mai tsoka sosai bayan kamfanonin da suke jagoranta sun samu gagarumin riba a shekarar 2022.
Majalisar dokokin jihar Filato ya amince da buƙatar gwamna Caleb Mutfwang ta karɓo bashin kuɗi naira biliyan N15bn daga banki domin biyan albashin ma'aikata.
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto, ya ba da umarnin cewa a yi gaggawar biyan ma'aikatan jihar, da kuma 'yan fansho kuɗaɗensu domin su samu damar gudanar da.
Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya umarci dakatar da zaftare albashin ma'aikata ba bisa ka'ida ba a jihar zuwa lokacin da za a kammala bincike.
Najeriya ta zo ta biyu a ma'aikatan da suka fi ƙwazo a duniya a wani bincike na ƙididdiga da aka gudanar. Ma'aikatan Najeriya kan shafe sama da sa'o'i 2,000.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, bai amince da ƙarin albashin kaso 114% ga ƴan siyasa da ma'aikatan ɓangaren shari'a ba.
Albashin ma'aikata
Samu kari