Siyasar Najeriya
Za a ji cewa Mataimakin shugaban jam’iyyar APC na Arewa maso yamma ya ce idan har yana ofis, Goodluck Jonathan ba zai ji kanshi takarar shugaban kasa a 2023 ba.
Dan takarar gwamna a karkashin APC a jihar Oyo. Cif Adebayo Adelabu, wanda aka fi sani da Penkelemes, ya fice daga jam’iyyar tare da wasu fusatattun shugabanni.
Za a gane ba a banza Alhaji Atiku Abubakar ya ba Gwamna Nyesom Wike ratar kuri’a 130, yana da makudan kudi, sannan tun 1992 ya shiga siyasa, sannan ya goge.
Jam'iyyar APC ta tsayar da ranar Litinin da Talata su zama ranakun tantance wadanda suka siya fom din takarar shugabancin kasa a karkashin inuwar jam'iyyar.
A ran Asabar, 28 ga watan Mayu, tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya zama zakaran gwajin dafi a zaben fidda gwanin jam'iyyar PDP na shugaban kasa.
Jagoran jam'iyyar APC na ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar nasarar lashe zaben fidda gwani na shugaban kasa karkash
Atiku Abubakar, ya dauki alkawarin hada kan kasar tare da magance matsalolin tsaro da na tattalin arziki idan har aka zabe shi a matsayin shugaban kasa a 2023.
Dan takarar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Alhaji Atiku Abubakar, ya ce yayi farin ciki sosai da yin nasara a zaben fidda gwanin jam'iyyar da aka yi.
Tsohon shugaban ma’aikatan gwamnan jihar Kaduna, Muhammed Dattijo, ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar APC na sanata mai wakiltan yankin Kaduna ta tsakiya.
Siyasar Najeriya
Samu kari