Siyasar Najeriya
Dan majalisar wakilan da ya fara kiran shirin jirgin gwamnatin Najeriya na Nigeria Air ya nemi cin hanci a wurin minista Hadi Sirika na wani kaso mai tsoka.
Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima, ya bayyana cewa Sanata Godswill Akpabio shi ne ya cancanta da ya shugabanci majalisar dattawa ta 10 saboda kwarewarsa.
Rahotanni sun tabbatar sa yarjejeniyar da aka cimma tsakanin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da Sanata Godswill Akpabio kan shugabancin majalisar dattawa ta 10.
Tun bayan dawowar damokradiyya a 1999, takwas daga cikin jihohi 36 na Najeriya suna nan a yadda suke kuma har yanzu jam’iyyar adawa bata taba mulki a ciki ba.
Babbar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP), ta bayyana cewa.ba za ta gayawa ƴan majalisunta ƴan takarar da za su zaɓa ba a.shugabancin majalisa.
Jam'iyyar Labour ta su Peter Obi ta nemi a kama shugaban hukumar zabe mai zaman kanta INEC tare da binciken abin da ya aikata a zaben shugaban kasa da gabata.
Tsohon gwamna Matawalle ya ce an masa sata a gida, don haka 'yan sanda suka nemi ya kawo hujjar da ke tabbatar da an masa sata kuma da gaske an masa satar.
Rahoton da muka tattara ya bayyana yadda gwamnan CBN ya sanya Naira ta sha bakar wahala duk da kasancewarta mai daraja. An kuma fadi tarihon sauran gwamnoni.
Kungiyar MURIC ta ce, za ta yi watsi da duk wani dan siyasar da yake Musulmi amma bai amfani addinin Islama ba. Ta fadi hakan ne saboda wasu dalilai da suka zo.
Siyasar Najeriya
Samu kari