Siyasar Najeriya
Kyan Babba Ya Cika Alkawari, Dan Gwagwarmaya Yace: Ina Jiran Hukuncin Da Kotun Sauraren Shari'ar Zaɓe Zata Yanke Kafin Na Cika Alƙawari na Nabarin Najeriya
A yau ne zababben shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ke cika shekara 71 a duniya, amma yace ba zai yi biki ba ya bukaci a yi amfani da damar a yi addu'a
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta kammala shiri tsaf domin gabatarwa zababben gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf takardar shaidar cin zabensa a yau.
Jam'iyyar APC reshen jihar Gombe ta kafa kwamiti don binciken Sanata Bulus Amos da dan majalisar wakilai, Yunusa Ahmad Abubakar kan cin dunduniyar jam'iyya.
Shugaban PDP a Najeriya, Iyorchia Ayu bai yi murabus ba, an ji hadiminsa, Simon Imobo-tswam ya nuna uban gidansan zai kare kan shi a shari’ar da ake yi a kotu
Dan majalisar wakilai daga jihar Oyo, Akin Alabi ya bayyana cewa kirista daga kudu maso gabas ko kudu maso kudu ne ya kamata ya zama shugaban majalisar dattawa.
Tawagar kamfen din jam'iyyar PDP na dan takarar shugaban kasa ta ce bata amince da yadda aka dakatar da shugaban jam'iyyar na kasa, Ayu ba saboda wasu dalilai.
Babban sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha, ya bayyana cewa Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai mika mulki ga Bola Ahmed Tinubu a ranar 29 ga watan Mayu.
Sanata a Najeriya ya bayyana bukatar a ba Buhari wata babbar kujera ta jam'iyyar APC idan ya mika mulki bayan mika mulki a ranar 29 ga watan Mayu mai zuwa.
Siyasar Najeriya
Samu kari