Siyasar Najeriya
Rahotanni daga babban birnin tarayya Abuja sun nuna cewa baki ɗaya kwamishinonin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa sun shiga ganawar sirri kan zaben Adamawa.
Rahotanni sun bayyana kan ranar da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) za ta bayyana sakamakon zaɓen gwamnan jihar Adamawa mai cike da umbin ruɗani.
Gwamna David Umahi na jihar Ebonyi ya bayyana yadda ya shiga mamaki bayan sanin wasu iyalansa Peter Obi suka zaɓa maimakon jam'iyyar APC a zaben shugaban ƙasa.
Gwamna Inuwa Yahaya na jihar Gombe ya rushe majalisar zartaswansa baki ɗayanta, ya umarce su kowa ya rubuta bayanai ya miƙa wa Sakatare kafin ko ranar Laraba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya roki hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa ta gaggauta gyara kuskuren da jami'inta ya tafka a zaben gwamnan jihar Adamawa.
Wata ƙungiyar magoya bayan Peter Obi, ta nemi zaɓaɓben shugaban ƙasan Najeriya, Bola Tinubu, da ya fito ya wanke kansa kan zargin zama ɗan Guinea da ake masa.
Jam'iyyar APC mai mulki Najeriya ta tura sunayen yan takarar gwamna a jihohin Imo, Bayelsa da Kogi ga hukumar zaɓe mai zaman kanta bayan gama xaben fidda gwani.
Ministan ayyuka da gidaje, Babatunde Fashola, ya bayyana hangensa cewa manyan yan takarar jam'iyyun adawa uku sun taka rawa har Bola Tinubu ya ci zabe a saukake
Jam'iyyar APC mai mulki ta samu nasarar lashe cikon zaben mambobi Takwas na majalisar dokokin jihar Kebbi bayan kammala tattara sakamako ranar Lahadi da dare.
Siyasar Najeriya
Samu kari