Siyasar Najeriya
Rahotanni daga jihar Kuros Riba sun nuna cewa an halaka wani wakilin jam'iyya a wurin da ke kusa da rumfar zabe, kakakin yan sanda ta tabbatar da faruwar lamari
Jama'ar jihar Legas na fuskantar bazarana da hantarar 'yan daban ke gargadin cewa, ko dai su zabi jam'iyyar AOC ko kuma su zauna a gida kawai kada ma su fito.
Yau Asabar, 18 ga watan Maris zaben gwamnoni zai gudana a jihohi 28 na fadin Najeriya. Zamu kawo muku rahotanni daga dukkan wadannan jihohi da dumi-duminnsu.
An samu yar hatsaniya a wani akwatin zabe da ke karamar hukumar Kiru na jihar Kano yayin da wani mutum ya taho da birinsa wurin zabe kuma mutane suka tarwatse
Ma'akatan hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) sun fito domin yin zanga-zanga kan abin da ya faru na hana su kudin alawus a jihar ta Bauchi da ke Arewacin kasa.
Jamiyyar All Progressives Congress, APC, mai mulki a kasa ta gargadi Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jamiyyar LP cewa ba zai iya kwace nasarar Tinubu ba
Rahotanni daga jihar Bayelsa sun nuna cewa wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai hari cibiyar raba kayakkin zaabe a jihar Baylesa, sun lalala kayan gundumomi uku.
Yanzu muke samun labarin yadda na'urorin BVAS na tantance kuri'u suka yi batan dabo a jihar Ribas da ke Kudancin Najeriya. Rahoto ya bayyana yadda abun ya faru.
Tsohon sanata wanda ya wakilci Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawa, Sani ya ce ya ji limami na tofin Allah tsine ga masu shirin magudi a zabe a masallaci.
Siyasar Najeriya
Samu kari