Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Gombe ya rasa tsuntsu ya rasa tarko, ya gamu da fushin jam'iyyar APC mai mulkin kasar nan bayan zarginsa da cin dunduniyar jam'iyya a zabe.
Babbar jam'iyyar adawa PDP ta yanke hukuncin dakatar da shugaban jam'iyya da mataimakinsa a jihar Legas domin su maida hankali kan kedi ɗin dake gaban Kotu.
Saura kwanaki kadan Buhari ya sauka a mulkin Najeriya, ana ci gaba da bayyana hasashe da makomar mulkin nasa game da yadda ya kasance da kuma yadda zai zama.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, wasu mutum uku sun gurfana a gaban kotu bisa zarginsu da aikata zamba, ciki har da kakakin majalisar jihar Ondo a Kudu.
Hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi hasashen yadda zata iya kayawa a Kotu tsakanin mai gidansa da Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
Jam'iyyar Hope Democratic Party (HDP), ta shigar da sabuwar ƙara a gaban kotun ɗaukaka ƙara tana neman a hana rantsar da Bola Tinubu a matsayin shugaban ƙasa.
Yayin da ake tunkarar babban zaben gwamna a jihar Imo da ke kudu maso gabashin Najeriya, jam'iyyar APC mai mulkk ya samu gagarumin goyon baya ranar Talata.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum da takwaransa na jihar Yobe, Mai Mala Buni, ne a sahun gaba a kokarin ɗarewa kujerar shugaban kungiyar gwamnoni ta ƙasa.
Kungiyar mutanen yankin tsakiyar Najeriya, Middle Belt Forum ta ce abu guda da Shugaba Buhari zai yi idan yana son yafiya shine gyara kura-kuren da INEC ta yi.
Siyasar Najeriya
Samu kari