Siyasar Najeriya
Dan takarar gwamnan PDP ya samu karuwa, ya hade da jam'iyyar Labour da su Peter Obi don tabbatar da tsige gwamnan APC mai ci a jihar Odun da ke Kudancin kasa.
Yan bindiga da ake zargin makisa ne sun kai hari gidan SanataTeslim Folarin a garinsu, shaidun gani da ido sun ce yan bindigan sun rika harbe-harbe suna nemansa
Jigon jam'iyyar PDP, Dele Omenogor, a karamar hukumar Ukwuani dake Jihar Delta ya sanar da murabus dinsa daga jamiyyar kan zargin rashin tsinanawa garinsu komai
Dan takarar sanatan jihar Taraba ya yi nasara a gaban kotu bayan kai ruwa rana. An bayyana David a matsayin wanda ya zai yi takara a mazabar ta Taraba a Arewa.
A rahoton da muka tattara, mun kawo muku kadan daga abin da ya kamata ku sani game da 'yan takarar gwamna a jihar Gombe daga jam'iyyar APC da PDP mai adawa.
Mun tattaro ‘Yan takarar Gwamnan Jihar Yobe a zaben 2023. Sauran ‘yan takaran Gwamna su ne Garba Umar na NNPP da Malam Ya’u Sabo na jam’iyyar Action Alliance.
A ranar 18 ga watan Maris, 2023, mazauna birni da karkara na jihar Katsina zasu tantance wanda zai shugabance su a matsayin gwamna na tsawon shekaru 4 maau zuwa
Nasiru Yusuf Gawuna ya yi nasarar zama dan takarar gwamna na Kano a jam'iyyar APC bayan zaben cikin gida da aka yi, ya yi aiki tare da gwamnoni uku a jihar Kano
Umar Namadi wanda aka fi sani da Danmodi shine mataimakin gwamnan jihar Jigawa mai ci yanzu kuma dan takarar gwamna a karkashin jam'iyyar APC mai mulki a Jigawa
Siyasar Najeriya
Samu kari