Siyasar Najeriya
Za a fafata zaɓen gwamna jihar Kogi a ranar 11 ga watan Nuwamba 2023. Jam'iyyun PDP, APC da LP duk sun fitar da ƴan takarar da za su wakilce su a zaɓen gwamnan.
Ana zargin Vola Tinubu yana kokarin dawo da Rabiu Kwankwaso zuwa APC. Idan hakan ta tabbata, Abdulmajid Danbilki Kwamanda ya ce za su yaki jam'iyyar a Arewa.
Rahotanni sun bayyana cewa Sanata Uche Ekwunife mai wakiltar Anambra ta Tsakiya, za ta iya komawa jam'iyyar APC gabanin zaben gwamna na 2025 a jihar Anambra.
Mun tattaro wasu mata wadanda suka shiga takara har suka iya samun nasara a zabe ko suka rike mukamai masu tsoka duk da kasancewar maza sun gawurta a siyasa
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta bayyana yadda ta gano ana sata a Najeriya ba tare da wasu manyan dalilai ba. Hukumar ta ce yawan gidajen Abuja na barayi ne.
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya nemi zababben gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya taimaka ya ƙarisa ayyukan da lokaci ba zai bari ya kammala su ba.
Sanata Orji Kalu na APC ya bayyana gaskiyar da ake ciki game da jita-jitan da ake yadawa na cewa bashi da lafiya kuma yana kasar waje yana neman lafiyar likita.
Yayin da ya rage 'yan kwanaki a rantsar da majalisa ta 10, wani zababben ɗan majalisar wakilan tarayya daga jihar Taraba, Ismaila Maihanci, ya kwanta dama.
Shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, da shugaba mai jiran gado, Asiwaju Tinubu sun yi wa juna fatan Alheri ta wayar salula bayan gama.azumin Ramadan.
Siyasar Najeriya
Samu kari