Siyasar Najeriya
Fitaccen ɗan kasuwa kuma Attajiri mai lamba ɗaya a jerin masu kuɗin nahiyar Afirka, Alhaji Aliko Ɗangote, ya zuyarci shugaban kasa mai jiran gado, Bola Tinubu.
Wani bidiyo ya nuna lokacin da Bola Ahmad Tinubu ke shiga gidan gwamnati a Najeriya don fara aikin da ya wajaba akansu na mulkin Najeriya daidai da tsarin doka.
Dan takarar shugaban kasa na PDP ya bayyana kadan daga abin da ya gani game da Bola Ahmad Tinubu da kuma yadda ya kasance mutum abin zargi kan lamuransa duka.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2023 ya mayar da martani da Bola Tinubu, zababben shugaban kasa kan kiransa wanda ya saba fadi zabe.
Yayin da ake tunkarar rantsarwa ranar 29 ga watan Mayu, 2023, Bola Tinubu da shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Adamu, sun sa labule a Abuja tare da wasu ƙusoshi.
Karamin ministan kwadugo da samar da ayyukan yi a gwamnatin Buhari, Festus Keyamo, ya ce ikon Allah ne kaɗai zai iya kawo cikas a bikin rantsar da Asiwaju.
Kwanaki bayan an neme shi an rasa, an gano d'an takarar gwamna a inuwar APGA a jihar Enugu, Dons Ude, amma ya mutu, har yanzu 'yan sanda ba su ce komai ba.
Satguru Maharaj Ji, shugaban One Love Family ya ce zaben Asiwaju Bola Ahmed Tinubu shine mafi alheri ga Najeriya saboda kwarewarsa da shirin jagorancin kasa.
Mai neman shugabancin majalisar wakilai ta tarayya, Hon. Muktar Betara Aliyu, ya sanya labule da zaɓaɓben shugaban ƙasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, a Abuja.
Siyasar Najeriya
Samu kari