Siyasar Najeriya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya biya wasu daga kudaden da ake bin Najeriya bashi, ya sake cin wasu kudaden masu yawan gaske a shekarar da ta gabata ta 2022.
Jam'iyyar APC ta zargi wani sanatan jihar Taraba da cin dunduiniyarta a zaben da ya kammala a watannin da suka gabata. An bayyana dalilin dakatar da sanatan.
An samu tsaiko a jihar Gombe yayin da APC ta dakatar da wani sanata bisa zarginsa da cin amanar jam'iyyar a zaben da ya kammala a wannan shekarar ta 2023 .
Akwai wasu manyan kallubale da ke fuskantar zababben shugaban Najeriya, Bola Tinubu idan har yana son yin nasara a mulkinsa. Akwai lantarki da hauhawar farashi.
Ma'aikatar harkokin waje ta musanta rahoton da ake yaɗawa a kafafen sada zumunta cewa APC ta dakatar da minista, Geoffrey Onyeama, kan ya ƙi bin umarninta.
Wasu daga cikin kansiloli masu ci na APC sun yi barazanar maka abokin takarar Peter Obi, Datti Baba-Ahmed a kotu saboda ya nemi a ki rantsar da Bola Tinubu.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama a Najeriya, Femi Fani-Kayode, ya maid amartani ga kalaman tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi, na jam'iyyar Labour Party.
Gwamna Samuel Ortom ya bayyana cewa kasuwa (zaben sanatan 2023) bata yi masa dadi ba kuma yana shirin mayar da hankali kan harkar noma idan ya sauka daga mulki.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jaddada muhimmancin neman gyara bisa tafarkin doka ga duk wanda yake ganin ba a kyauta masa ba a sakamakon babban zaben 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari