Siyasar Najeriya
Akwai yiwuwar jam’iyyar APC ta canza tunani a kan shugabancin majalisa. Boren Sanatoci da ‘Yan Majalisan Arewa zai tursasa Shugabannin APC su yi amai su lashe
Kotun koli a Najeriya ta yanke hukuncin cewa babu dokar da ta tilastawa hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta tura sakamakon zabe ta Intanet nan take.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya fara zuwa yin bankwana, ya kai ziyara fadar Sarkin Katsina da Sarkin Daura, ya nemi mutane jihar su yafe masa.
Alhaji Atiku Abubakar, da gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo na cikin waɗanda suka fara isa dakin taron da jam'iyyar PDP ta shiryawa sabbin zababbun gwamnoni.
Yayin da ake tunkarar rantsar da majalisar tarayya ta 10 a watan Yuni, Abdul'aziz Yari ya jagoranci fusatattun Sanatocin APC sun zauna da mambobin NWC-APC.
Jam'iyyar APC a jihar Benue ta dakatar da tsohon ministan ayyuka, Barnabas Gemade da Farfesa Terhemha Shija, bisa zargin yi mata zagon ƙasa lokacin zaɓen 2023.
Gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku, ya nemi majalisar zartaswar jihar, da ta amince a fitar da N2bn domin siya masa motocin kece raini da shi da mataimakinsa.
Wata kungiya ta zargi Tinubu da Wike da hada kai wajen shirya wata makarkashiya da ka iya kawo tsaiko dangane da shari'ar da ake yi tsakanin Atiku da Tinubu
Kotun sauraron korafe-korafen zaben shugaban kasa ta fara zamanta a ranar Litinin 8 ga watan Mayu, 2023, tuni dai ta fara da kararrakin da aka shigar gabanta.
Siyasar Najeriya
Samu kari