Siyasar Najeriya
A yanzu babu jituwa tsakanin Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo da Philip Shaibu. Mun tattaro inda aka samu irin wannan rigima saboda sabanin siyasa a tarihi.
Tsohon gwamnan Ribas kuma ministan babbar birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya jaddada cewa har yanzun shi mamba ne a jam'iyyar PDP amma yana tare da Tinubu.
Jigon jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Buba Galadima, ya yi magana kan batun dakatarwar da aka yi Rabiu Musa Kwankwaso daga jam'iyyar na wata shida.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa tana da gwarin guiwar cewa gwamna Hope Uzodinma da gwamnatinsa ta APC sun kama hanyar fice wa daga gidan gwamnatin jihar Imo.
Sojojin da suka kifar da gwamnatin farar hula ta Shugaba Ali Ondimba Bango na Gabon, sun bayyana manya-manyan dalilan da suka Sanyasu aiwatar da juyin mulki.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC), ta musanta fitar da jerin sunayen ƴan kwamitin yaƙin neman zaɓe, a zaɓen gwamnonin jihohin Bayelsa, Imo da Kogi.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta zargi jam'iyyar APC a jihar Zamfara da ƙoƙarin ba da cin hanci ga ƴan majalisa su tsige gwamnan jihar Dauda Lawal.
Fasto David Kingleo Elijah na cocin Glorious Mount of Possibility Church, ya bayyana yadda Peter Obi zai kunyata magoya bayansa ta hanyar janye ƙarar da yake yi
Jam'iyyar APC ta kara kawo ruɗani a fagen siysar Najeriya yayin da aka ga sunan tsohon gwamnan Ribas, Nyesom Wike, a kwamitin kamfen APC na jihar Bayelsa .
Siyasar Najeriya
Samu kari