Siyasar Najeriya
Asiwaju Ahmed Bola Tinubu, fittacen dan siyasa ne a Najeriya kuma tsohon gwamnan jihar Legas wanda a yanzu shine dan takarar shugaban kasa na APC a zaben 2023.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba da lambar yabo mai muhimmanci ga ministan sadarwa Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami bayan kammala aikinsa na ministan kasa.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iiyyar Labour ya ce zai yi amfani da rantsar da Tinubu a matsayin wata dama da za ta kai shi ga nasara kan kwace mulkin kasa.
Kungiyar Atyap a Kaduna ta zama haramtacciya yayin da gwamnan jihar ya saura masa sa'o'i kadan ya sauka daga kan karagar mulkin jihar da ke Arewa maso Yamma.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rattaba hannu kan kudurin da ke neman a kafa hukumar kula da Almajirai yayin da ya saura kwanaki kadan ya sauka a mulkinsa.
A halin da ake ciki, kasar Amurka ta turo wasu jami'anta da za su yi aiki a lokacin da za a rantsar da Bola Ahmad Tinubu a gobe Litinin kamar yadda doka ta aje.
Mun tattaro muku sunayen wasu manyan 'yan siyasa da fastoci da ba su son a rantsar da zababben shugaban kasa Bola Tinubu a ranar 29, ga watan Mayu mai zuwa.
Fasto Tunde Bakare ya bayyana cewa, zai karbi matsayin minista idan gwamnatin Tinubu ta dauki kujerar ta ba shi a wannan karon bayan karbar mulkin Bola Tinubu.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya yi jawabin bankwana ga al'ummar jihar Katsina, inda ya nemi da su yafe masa kurakuran da ya tafka a mulkinsa.
Siyasar Najeriya
Samu kari