Siyasar Najeriya
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya bayyana shirin gwamnatin wajen buɗe wa jama'a hanyoyin samun arziki domin dogaro da kansu cikin shekaru hudu masu zuwa.
Daniel Bwala, hadimin Atiku Abubakar, ya bayyana cewa ba dakatar da ministan Abuja, Nyesom Wike kawai PDP za ta yi ba, har ma da korarsa daga cikin jam’iyyar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi ganawar sirri da tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdul'aziz Yari a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja ranar Alhamus.
Minista babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya magantu kan shirinsa na gaba idan kotu ta ƙwace nasarar da shugaban ƙasa Bola Tinubu ya samu a zaɓen 2023.
Jigon jam'iyyar SDP ya bayyana yadda shugaban kasa Tinubu ke maimaita irin matsalolin da Buhari ya samu a kwanakinsa na mulki, yace ya kamata a samu mafita.
Bayan juyin mulkin Gabon, AU ta bayyana bacin rai tare da bayyana hakan a matsayin abin da bai dace ba. A cewar AU, hakan ya saba da doka a wannan zamanin.
Tsohon gwamnan Kano kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya yaba wa shugabannin jam'iyyar na jihohi bisa jajircewar da suka yi.
Gwamnatin jihar Delta ta fito fili ta yi magana kan rahotannin da ke yawa cewa kotu ta ƙwace nasarar da gwamna Sheriff Oborevwori ya samu a zaɓen gwamnan jihar.
Koditen kamfen Peter Obi a zaben shugaban kasar da aka kammala, Mista Morris, ya tattara ya koma jam'iyyar PDP kuma ya ayyana goyon baya ga gwamna Douye Diri.
Siyasar Najeriya
Samu kari