Siyasar Najeriya
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Enugu, ta bayar da umarnin a maye gurbin Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam'iyyar PDP na ƙasa.
Kotun sauraron kararraken zaben gwamnan jihar Adamawa ta shirya tsaf zata yanke hukunci kan nasarar gwamna Ahmadu Fintiri na PDP a zaben watan Maris, 2023.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi ya yi magana kan muhimmancin bin doka da oda da barazanar da ƙin yin hakan ka iya yi ga dimokuradiyya.
Shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, Gwamna Ademola Adeleke da sauran jiga-jigan jam’iyyar adawa sun isa jihar Kogi, gabannin fara kamfen din PDP.
Bola Ahmed Tinubu ya ci gaba da naɗa waɗanda zasu kama masa a hukumomin gwamnatin tarayya, a wannan karon ya naɗa sabon shugaban hukumar ECN ta ƙasa.
Shugaban shiyya na jam’iyyar SDP a Kogi, Sunday Atabo ya na kwance a asibiti. Jam’iyyar adawar ta yi kira ga jami’an tsaro su yi bincike a kan aika-aikar da aka yi.
Kotun ƙoli a yau Litinin, 23 ga watan Oktoba za ta fara sauraron ƙararrakin da Atiku Abubakar, Peter Obi da jam'iyyar APM suka ɗaukaka kan nasarar Tinubu.
Zaben gwamnan jihar Kogi na ta ƙara matsowa. Zaɓen wanda za a gudanar a ranar 11 ga watan Nuwamba, yafi zafi a tsakanin ƴan takarar APC, PDP da SDP.
Babban faston da ya kafa cocin Jehovah's Eye Salvation Ministry, fasto Godwin Ikuru ya yi hasashen wanda zai lashe zaɓen gwamnan jihar Kogi da ke tafe.
Siyasar Najeriya
Samu kari