Siyasar Najeriya
A halin da ake ciki, 'yan Najeriya sun fi bukatar a bude iyakokin kasa domin ba da damar shigo da kayayyakin abincin da ka iya sanya wa a samu sauki, Sani.
Gwamnoni 3 a Najeriya sun bayyana karin albashi ga ma'aikata yayin da aka cire tallafin man fetur a kasar nan. Gwamnonin sun bayyana yadda suka bi a ka yi haka.
An bayyana abubuwan da Bola Tinubu zai bi wajen tabbatar da an nada ministoci a wannan karon. Ya bayyana hakan ne ta wasu hanyoyin da suka dace a kasar nan.
Bola Tinubu zai yi amfani da rahoton jami’an tsaro da hukumomi wajen kafa gwamnati. Wadanda su ka yi wa APC hidima a zaben 2023, za su iya tashi a tutar babu.
Gwamnonin Najeriya, akwai wadanda suka samu nasarar yin mataimakin gwamna kafin daga bisani a zabe su su zama gwamnoni a jihohin da suke, ciki akwai Ganduje.
Ana zargin 'yan sanda da kuma gwamnatin jihar Zamfara da kama motar shugaban jam'iyyar APC a jihar bisa wasu dalilai da ba a bayyana ba ya zuwa yanzu tukuna.
Abba Kabir Yusuf ya shahara a siyasa da sunan Abba Gida Gida bayan ya samu goyon bayan Kwankwasiyya, bayan shi akwai wasu Gwamnoni akalla 3 masu uban gida a yau
Rahotanni sun ce Shugaban kasa Bola Tinubu na duba yiwuwar daura tsohon gwamnan jihar Lagas, Akinwunmi Ambode, a matsayin sanatan Lagas da sauke wanda ke kai.
Yanzu muke samun labarin yadda gwamnan jihar Imo ya kara N10k kan albashin ma'aikatan jiharsa domin rage musu radadin abin da ke faruwa na tsadar man fetur.
Siyasar Najeriya
Samu kari