Siyasar Najeriya
Buba Galadmina ya bayyana cewa, an samu nasara a kotun koli, da yanzu Najeriya ta kama da wuta kasancewar za a cutar da Abba Kabir Yusuf ta hanyar mulki.
Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida mai ritaya ya ce ba ya tsammanin sojoji zasu kara katsalandar a harkokin siyasar Najeriya nan gaba.
Legit ta samo daga farfesa Pantami cewa, ya samu wani dan uwansa kuma abokinsa zai ba da kudin fansan da aka nema na 'yan uwan Nabeeha da aka sace a Abuja.
An bayyana yadda wasu 'yan damafara suka damfari wani sanatan Najeriya makudan kudade tare da abokansa bayan da suka sace masa manhajar a wayarsa.
Wani jigo a jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Ibrahim Danlami Kubau, ya yi magana kan dalilin Tinubu na kin tsoma baki a shari'ar zaben gwamnan Kano.
Tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, ya yi magana kan tsarin jam'iyyun siyasan da yafi dacewa da dimokuradiyyar kasar nan.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya yi magana kan rikicinsa da wanda ya gaje shi a kujerar mulkin jihar Rivers, Gwamna Siminalayi Fubara.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta fitar da rahoton tsaro kan hukuncin da kotun koli ta yanke wanda ya tabbatar da nasarar Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya yi magana kan yadda ya shiga cikin wani yanayi kafin kotun koli ta zartar da hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar.
Siyasar Najeriya
Samu kari