Siyasar Najeriya
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya halarci daurin auren dan gwamna Zulum a birnin Maidguri da ke jihar Borno. An fadi manyan bakin da suka halarta yau.
A halin da ake ciki, kowa ya kagu ya ji asalin mutanen da Bola Ahmad Tinubu zai nada a matsayin ministocinsa, sai dai har yanzu ba a san su waye ne ba tukuna.
Majalisar dattawa ta bayyana cewa, za ta fasa zuwa hutu saboda ba zai yiwu ta tafi ba har sai an tantance ministocin Bola Ahmad Tinubu a wannan tsanin lokacin.
Yanzu muke samun labarin yadda hukumar kwastam ta kama kayayyakin da aka shigo dasu daga kasar waje saboda a dokar Najeriya an haramta su kwata-kwata gaba daya.
A rahoton da muke samu, an bayyana yadda Sojojin Najeriya da jami'an DSS uska hallaka 'yan IPOB tare da kwace makamai a hannunsu da kuma tutocinsu na barna.
Majiyoyi sun nuna akwai yiwuwar tsohon gwamnan jihar Osun, Adegoboyega Oyetola, ya maye gurbin Sanata Iyiola Omisore a matsayin sakataren jam'iyyar APC na kasa.
Majalisar dokokin jihar Nasarawa ta sake zaɓen Honorabul Ibrahim Balarabe a matsayin shugaban majalisa ta Bakwai bayan shafe tsawon lokaci ana kai ruwa rana.
Rashin halartar shaidun gwamna Abba Kabir Yusuf watau Abba Gida Gida ya kawo cikas a ci gaba da zaman sauraron ƙorafin APC kan zaben gwamnan jihar Kano jiya.
Hukumar zaɓe INEC ta ƙasa mai zaman kanta ta yi wa sabuwar jam'iyyar, Youth Party (YP) rijistar zama halastacciyar jam'iyyar siyasa a ƙasar nan, sun zama 19.
Siyasar Najeriya
Samu kari