Siyasar Najeriya
Gwamna Fubara na jihar Ribas ya shiga ganawa yanzu haka da dattawan jam'iyyar PDP yayin da ake yunkurin tsige shi a majalisar dokokin jihar ranar.Litinin.
Yayin da ake ta rigimar tsige gwamna Siminalayi Fubara, mambobi masu goyon bayan mai girma gwamna sun zabi Ehie Edison a matsayin sabon shugaban majalisa.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya jaddada cewa ko alama Tinubu bai ci zaɓen shugaban ƙasan 2023 da aka yi ba a Najeriya.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya yi zargin cewa an haɗa baki da jami'an tsaron jihar. Hakan na zuwa ne yayin da ake cigaba da shirin tsige shi.
Gwamna Siminalayi Fubara ya yi martani kan yunkurin tsige shi da majalisar jihar ta yi inda ya ce babu abin da ya aikata na laifi da ya cancanci tsigewa a gwamnan.
Bayanai sun nuna cewa gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya samu takardar shirin tsige shi daga majalisar dokokin jihar, a cigaba da rikicin siyasar jihar.
Magoya bayan gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, sun yi dafifi zuwa majalisar dokokin jihar yayin da aka fara shirye-shiryen tsige shi daga muƙamin gwamna.
Za a ji labari Bola Ahmed Tinubu ya yi watsi da tsarin mulki, ya na so ‘Yan APC su zama Shugabannin INEC, an dauko mutanen shugaban kasa da na jiga-jigan APC.
Gwamnan jihar Adamawa ya bayyana jin dadinsa da yadda ya yi nasara a kotun zabe bayan da aka bayyana hukunci. Ya ce wannan nasara ce ta dimokradiyya.
Siyasar Najeriya
Samu kari