Siyasar Najeriya
Kotun ƙasar Amurka ta yi fatali da ƙarar da tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya shigar a gabanata yana neman iznin duba takardun karatun Tinubu.
Femi Kani-Kayode ya bayyana cewa, ba zai iya yiwuwa wasu sojojin Afrika su yaki Najeriya ba saboda tun farko sun fi karfin kowa a nahiyar da Afrika ta Yammaci.
Jam'iyyar PDP ta bayyana gargadinta ga Bola Ahmad Tinubu shugaban Najeriya game da aniyarsa ta tabbatar da ya ragargaji sojin Nijar saboda sun yi juyin mulki.
Jerin wasu da su ka gamu da irin bakin cikin Maryam Shetty a tarihin Najeriya. A 2023, akwai ‘dan takaran da ya ga haka, an yi haka a zaben Gwamnan Kogi a 2015.
Yanzu ne muke samun labarin yadda wasu 'yan ta'adda suka hallaka wani hadimin sanata a jihar Legas. An bayyana yadda lamarin ya faru a yayin da yake kan hanya.
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana dalilin da ya sanka sauya sunan Dr. Maryam Shetty da na Mariya Mahmoud Bunkure cikin ministoci.
Kakakin tsohon gwamnan jihar Zamfara, Anas Abdullahi Kaura ya yaba wa Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu bisa naɗa Bello Matawalle a matsayin muƙamin minista.
Daya daga cikin wadanda Tinubu ke so a ba minista ya bayyana neman gafara saboda a baya ya kira sanatocin Najeriya wawaye. Ya bayyana a gaban majalisar kasa.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, da Ifeanyi Okowa sun shiga gana wa yanzu haka da gwamnonin jam'iyyar APC a babban birnin tarayya Abuja.
Siyasar Najeriya
Samu kari