Siyasar Najeriya
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya soki kalaman da Shugaba Tinubu ya yi na cewa ya gaji tarin basussuka a ƙasa.
Ɗan takarar gwamnan jam'iyyar Labour Party (LP) a zaɓen gwamnan jihar Imo, Nathan Nneji Achonu, ya bayyana cewa ba zai ta ya Gwamna Uzodimma murna ba.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki ta fara fuskantar ƙalubale kan tsadar fom ɗin tsayawa takara a inuwarta gabanin babban zaɓen 2027.
Bayan sauraron kowane ɓangare, Kotun ɗaukaka kara mai zsma a Abuja ta jingine yanke hukunci kan sahihin wanda ya lashe zaɓen Gwamnan jihar Nasarawa.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta bar Sanata Samuel Anyanwu a muƙamin sakatarenta na ƙasa duk da ya yi takara a zaɓen gwamnan jihar Imo.
Tsohon Gwamna Willie Obiano na jihar Anambra, ya yi magana kan batun sauya sheƙarsa daga jam'iyyar APGA zuwa APC bayan ya yi bankwana da mulkin jihar.
Wasu gungun masu zanga-zanga sun mamaye Kotun kolin Najeriya domin nuna adawa da hukuncin tsige yan majalisar wakilan tarayya hudu na PDP daga jihar Filato.
Kwamitin gudanar da ayyuka na jam'iyyar PDP na kasa, ya nada Setonji Koshoedo a matsayin sakataren riko na jam'iyyar a matakin kasa. Hakan na kunshe...
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu, ya umarci dukkan sakatarorin ƙananan hukumomin jihar su aje aikin Gwamnati tunda muƙaman da suka rike da su na siyasa ne.
Siyasar Najeriya
Samu kari