Siyasar Najeriya
Ana kyautata zaton shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai iya bin tafarkin Buhari wajen rike kujerar Ministan man fetur a Najeriya a wannan mulkin nasa da ake.
'Yan addinin gargajiya a Najeriya sun samu ranar hutu a wannan shekarar, inda aka ware musu rana ta musamman domin su huta, an kawo jihohin da suka yi hakan.
Akwai yiwuwar Nyesom Wike zai koma Jam'iyyar APC daga PDP bayan ba shi Minista. Makomar sauran 'Yan G5 ba ta da tabbas tun da su ka yi fito na fito da jam'iyya.
Har yanzu tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai na iya zama minista a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu. An bayyana cewa Tinubu ya warewa Nasir El-Rufai.
Abdullahi Ganduje, shugaban jam'iyyar APC kuma tsohon gwamnan jihar Kano, ya bayyana irin shirin da yake yi wajen ganin ya janyo 'yan jam'iyyun adawa zuwa APC.
Bola Tinubu ya ce shawo kan matsalolinmu sai an yi hakuri, ba sha yanzu magani yanzu ba ne, amma duk da haka ya na ganin mulkin Najeriya bai da wahala sosai.
Rahotanni da ke fitowa sun nuna cewa Rochas Okorocha, tsohon gwamnan Imo, da gwamna mai ci yanzu Hope Uzodimma sun tafi Villa don ganawa da Shugaba Bola Tinubu.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta zargi gwamnatin jihar Kano da ba slƙalan kotun sauraron ƙararrakin zaɓen jihar cin hancin tsabar kuɗi har 10m.
An bayyana wasu ma'aikatu 10 a gwamnatin Shugaba Tinubu, a matsayin masu matuƙar muhimmanci ga ƴan Najeriya da nasarar gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Siyasar Najeriya
Samu kari