Siyasar Najeriya
Shugabancin NNPP ta bayyana cewa ba ta cikin jam'iyyun da suka zauna suka tattauna kan shirin haɗa maja domin tunkarar babban zaben 2027 mai zuwa.
Jam'iyyar Labour Party (LP) ta yi magana kan batun yin kawance da jam'iyyun adawa domin kawar da Shugaba Tinubu. Jam'iyyar ta ce tana cikin kawancen.
Jam'iyyar NNPP mai kayan daɗi ta musanta zargin da wasu ƙungiyoyi suka yi cewa yan Kwankwasiya sun tsara mamaye kotun koli da ofisoshin jakadanci.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno, ya tabbatarwa sabbin shugabannin kananan hukumomin da ya naɗa cewa zai tsige duk wanda ba ya zama a yankinsa.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar Allied Peoples Movement (APM) a zaben gwamnan jihar Kogi ya amince da nasarar Ahmed Usman Ododo na jam'iyyar APC a zaben gwamna.
Mamban majalisar tarayya daga jihar Kano, Abdulmumini Jibrin Kofa, ya jaddada matsayar NNPP cewa kofarta a buɗe take ta haɗa kai da sauran jam'iyyu kamar APC.
Jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) a jihar Kogi ta amince Ahmed Usman Ododo na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) shi ne ya lashe zabeɓ gwamnan Kogi.
Manyan jam'iyyun siyasa biyu, NNPP da APC a Kano sun sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya karo na uku yayin da ake dakon hukuncin kotun koli.
Dan takarar gwamnan jihar Kogi a inuwar PDP, Sanata Dino Melaye, ya musanta rade-raɗin da ke yawo cewa ya karbi N3bn daga Atiku Abubakar da Aliko Ɗangote.
Siyasar Najeriya
Samu kari