Siyasar Najeriya
Kotun sauraron ƙorafe-korafen zaben gwamnan jihar Kano ta sauke Abba Kabir Yusuf daga matsayin gwamnan jihar Kano, ta ayyana APC a matsayin wacce ta ci zabe.
A yau Laraba, 20 ga watan Satumba, kotun zata yanke hukunci kan karar da Gawuna ya kalubalanci nasarar Abba Gida-Gida a zaben gwamnan jihar Kano.
Sanata mai wakiltar mazaɓar kudancin jihar Ondo, Sanata Jimoh Ibrahim, ya sanar da naɗin mutanen mazaɓarsa 100 a matsayin masu taimaka masa na kai da kai.
Rahotannin da ke fitowa sun nuna cewa aƙalla akwai gwamnoni 10 da wasu ƙungiyoyi da ke ƙulla shirin raba Godswill Akpabio daga shugabancin majalisar dattawa.
Taƙaddama kan canja wa mataimakin gwamnan Edo, Philip Shaibu, ofis daga gidan gwamnati ta zo ƙarfe, wasiƙa ta bayyana daga gwamna Godwin Obaseki.
Primate Elijah Ayodele ga buƙaci manyan yan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyun adawa su koma gidajensu PDP da LP su dawo da komai kan hanya tun da wuri.
Kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zaben gwamnan jihar Kano ta zabi ranar Laraba mai zuwa domin yanke hukunci kan sahihancin nasarar Abba Gida-Gida na NNPP.
Kotun sauraron ƙorafe-korafen zabe mai zama a Jalingo, babban birnin jihar Taraba ta kwace nasarar ɗan majalisar jam'iyyar PDP, ta tabbatar da na APC guda biyu.
Tun bayan rantsar da majalisar tarayya ta 10 zuwa yau, jam'iyyun APC, PDP, LP da NNPP sun rasa kujerun mambobin majalisar wakilai 25 da Sanatoci 5.
Siyasar Najeriya
Samu kari