Siyasar Najeriya
Orji Uzor Kalu ya yi nasara kan abokan hamayyarsa da suka kallubalanci nasararsa a Kotun Daukaka Kara da ke Legas. Kotun tace masu karar ba su da gamsassun hujja.
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na LP a zaɓen 2023, Peter Obi, ya ce yana nan zai sake fitowa neman kujera lamba ɗaya a Najeriya.
Peter Obi, ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar jam'iyyar LP ya ce hukuncin Kotun koli ya rusa kwarin guiwar yan Najeriya wadanda ke ganin Kotu ce gatan talaka.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya saduda inda ya amince da hukuncin kotun ƙoli na tabbatar da nasarar Shugaba Tinubu.
Sanata Chukwuka Utazi tsohon sanatan Enugu ta Arewa ya miƙa wasiƙar yin murabus ɗinsa daga zama mamba a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
An yaɗa wani faifan bidiyo inda wani dan siyasa ya yi abin kunya yayin da ya ke kaddamar da rijiyar burtsatse a jihar Taraba, rijiyar ta ki kawo ruwa.
Gwamnan jihar Ribas, Similanayi Fubara, ya nemi gafarar mazauna jihar Ribas kan rikicin da ya auku wanda ya kira da abun nadama da damuwa na yan kwanaki.
An bayyana sunayen wasu sanatocin Najeriya 4 da aka kora daga majalisa a wannan karon, an bayyana kadan daga dalilan da suka ja aka yi wannan kora kwatsam.
Al'ummar Fulani a jihar Kogi sun nuna goyon bayansu ga ɗan takarar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a zaɓen gwamnan jihar Kogi na ranar 11 ga wataɓ Nuwamba.
Siyasar Najeriya
Samu kari