Siyasar Najeriya
Babbar jam’iyyar adawar Najeriya ta Peoples Democratic Party (PDP) reshen jihar Akwa Ibom ta dauki matakin doka a kan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Kotun ɗaukaka ƙara ta kawo karshen rigima kan wanda ya ci zaɓen mamba mai wakiltar Jemaa da Sanga a majalisar wakilan tarayya daga jihar Kaduna .
Peter Obi ya ce Nigeria na cikin talauci ne sakamakon rashin samun shuwagabanni na-gari. A cewarsa bai kamata ana talauci a Nigeria ba la'akari da albarkatun kasar
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun jaddada goyon bayansu ga yunƙurin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na tsoma baki a rikicin siyasar da ya ɓarke a jihar Ribas.
Kotun ɗaukaka ƙara ta tabbatar da nasarar Sanata Muhammed Ali Ndume.da Kaka Lawal na Borno ta kudu da Borno ta tsakiya, ta kori ƙarar jam'iyyar PDP.
Kotun ɗaukaka ƙara mai zama a Abuja ta tabbatar da hukuncin Kotun zaɓe na ayyana zaben mazaɓar Birni kudu/ Buji ta tarayya a matsayin wanda bai kammala ba.
Sanata Godswill Akpabio, shugaban majalisar dattawan Najeriya ya rantsar da Natasha Akpoti a matsayin sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya bayan nasararta a kotu.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike ya yi bayanin cewa ba zai bari Sim Fubara ya yi aiki da makiyansa ba bayan ya yi aiki don ganin ya zama gwamnan Ribas.
Francis Okoye, jigon jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a Kudu maso Gabashin Najeriya ya shawarci Atiku Abubakar da Peter Obi su goyi bayan Shugaba Tinubu.
Siyasar Najeriya
Samu kari