Siyasar Najeriya
Yayin da ake neman sauya tsarin mulkin Najeriya, fitaccen dan kasuwa a Kano, Aminu Dantata ya magantu kan tsarin da ya dace da kasar a halin da ake ciki.
Za a ga yadda tsarin Shugaban kasa da na Firayim Minista yake aiki a Duniya. Wasu ‘yan majalisa sun kawo kudirin canza salon mulki zuwa Firayim Minista
Wami tsohon dan majalisar wakilai wanda babaan jigo ne a jam'iyyar adawa ta PDP, Peter Ede, ya yi bankwana da jam'iyyar inda ya koma jam'iyyar APC a jihar Ebonyi.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta tabbatar da tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Wabara a matsayin shugaban kwamitin amintattu BoT na ƙasa.
Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawa ta amince da naɗin Dakta Kelechi Ohiri, a matsayin darakta janar na hukumar inshorar lafiya ta ƙasa NHIA.
Kungiyar dattawan jam’iyyar APC a yankin Arewa ta Tsakiyan Najeriya sun goyi bayan shugabancin Abdullahi Umar Ganduje inda suka ce ya yi abin da ya dace.
Wasu ƙusoshin jam'iyyar PDP da Zenith Labour Party sun sauya sheƙa zuwa All Progressive Congress a jihar Ondo yayin da ake tunkarar zaben gwamnan jihar a 2024.
Labour Party ta ƙasa ta sana rda dakatar da Mis Opara sa'o'i kaɗan bayan ta nemi ba'asin inda N3.5bn na sayar da fom suka shiga, ta caccaki shugaban jam'iyya.
Wata mota mai fentin ja ta kama da wuta a daidai ƙofar shiga babbar sakateriyar jam'iyyar APC ta ƙasa da ke Abuja, sai dai tuni aka kashe wutar kuma aka ɗauke motar.
Siyasar Najeriya
Samu kari