Siyasar Najeriya
Babbar kotun jihar Benuwai ta soke naɗin sabon mukaddashin shugaban jam'iyyar APC reshen jihar Benue kana ta maida Mista Austin Agada kan kujerarsa.
Yayin da ake tunkarar zaben gwamnan jihar Edo, jam'iyyar APC ta ce ta gama shirin sake dawo da mulkin jihar hannunta a zaben ranar 21 ga watan Nuwamba.
Sabon rikici ya barke a jam’iyyar LP yayin da Oluchi Oparah ta bukaci Julius Abure, shugaban jam’iyyar na kasa da ya ba da ba'asin yadda ya kashe kudaden jam’iyyar.
Gwamnonin da aka zaɓa karkahsin inuwar jam'iyyar PDP na ganawa yanzu haka a birnin tarayya Abuja kan hauhawar farashi da yunwar da ke damun yan ƙasa.
'Yan wasan Super Eagles za su samu goyon bayan mataimakin shugaban kasa a wasan karshe na AFCON da ake bugawa a halin yanzu. AN bayyana yadda aka yi.
Dillalan tabar wiwi a kasar Moroko sun ce sun yanke hulda da Isra'ilawa saboda gallazawa 'yan Falasdinu a kwanan nan bayan barkwar yaki a yankin.
Jam'iyyar APC mai mulki ta amince ƴan takara 12 da suka sayi fom din nuna sha'awa da tsayawa takara su shiga su fafata a zaben fidda ɗan takarar gwamnan Edo.
Yakubu Liman, wanda kotun ɗaukaka ƙara ta sauke daga kujerar shugaban majalisar dokokin jihar Kaduna ya sake komawa matsayinsa bayan lashe zaɓen ciko.
Gwamnatin jihar Neja karkashin jagorancin Gwamna Mohammed Umar Bago ta bada umarnin sakin Aisha Jibrin, jagorar zanga-zangar nan da aka yi a Minna.
Siyasar Najeriya
Samu kari