Siyasar Najeriya
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya zargi gwamnan Bauchi da yin suka maras ma'ana ga Bola Tinubu. Tuggar ya ce gwamnan yana shirin 2027 ne.
'Yan adawa sun yi rubdugu ga Buhari kan cewa Allah ne kadai ai iya gyara Najeriya. PDP, NNPP, LP sun ce hakan ya nuna gazawar gwamnatin Bola Tinubu a fili.
Dan takarar shugaban kasa a LP, Peter Obi, ya gana da fitaccen jigon jam’iyyar APC a jihar Kano, Alhaji Abdulsalam Abdulkarim Zaura, a ofishinsa da ke Abuja.
Peter Obi ya ce shi bai kwallafa rai a kan lallai sai ya zama shugaban kasa ba amma yana bukatar Najeriya ta gyaru ta hanyar samar da shugabanci mai inganci.
Rikici ya kara tsananta a PDP yayin da 'yan kwamitin ayyuka na jam'iyyar suka ki amincewa da nadin lauyan da zai kare jam'iyyar a kotun koli, wanda Damagum ya zaba.
Tsohon Kakakin Majalisar Dokokin jihar Legas, Mudashiru Obasa, ya bayyana dalilin da ya sa yake fuskantar matsaloli inda ya ce neman kujerar gwamna ba matsala ba ne.
Dan takarar shugaban kasa, Peter Obi ya sanar da shirye-shirye na yin ritaya a matsayin malami a cikin Onitsha, da nufin zama abin koyi da inganta darajar ilimi.
Kungiyoyin matasan Neja Delta sun bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu nasara cikin sauki a 2027. Kungiyoyi sama da 20 ne suka fadi haka.
Dele Momodu ya bayyana cewa zabukan fitar da gwani da kuma katsalandan da APV ke yi wa ƴan adawa ne suka hana jam'iyyar PDP zaman lafiya tun asali.
Siyasar Najeriya
Samu kari