Siyasar Najeriya
A ranar 21 ga watan Satumba, 2024 INEC ta tsara gudanar da zaɓen gwamna a jihar Edo, mun tattaro muku ƴan takara 3 na sahun gaba da za su kata a zaɓen.
Jam'iyyar APC ta zargi Gwamna Alia Hyacinth na jihar Benue da kokarin kawo tsaiko a rikicin jam'iyyar a jihar da ke faruwa inda ta ce yana mata zagon kasa.
Kwamitin gudanarwa na PDP ta ƙasa ya zauna taro jiya Alhamis a birnin Abuja ƙarƙashin muƙaddashin shugaba, Umar Damagum. An amince da gangamin Rivers.
Shugabannin jam'iyyar APC na jihohin Najeriya da birnin Abuja sun yanke shawarar ganawa da Shugaba Bola Tinubu kan halin kunci da 'yan kasar ke fuskanta.
Gwamnatin jihar Kano ta soke ƙarin shekarun aiki da tsohon gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi wa wasu ma'aikata a Kano, za su yi ritaya a watan Disamba.
Kotun daukaka ta zartar da hukunci kan karar da ke neman soke tikitin takarar gwamna na Barista Olumide Akpata karkashin inuwar jam'iyyar Labour Party.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Babatunde Elijah Ayodele, ya shawarci Rabiu Musa Kwankwaso da ka da ya yi takara a zaben 2027 da ke tafe.
Jam'iyyar APC ta caccaki Salihu Lukman kan kiran da ya yi ga Atiku, Kwankwaso da Peter Obi su jingine saɓanin da ke tsakaninsu, su tararwa Bola Tinubu a 2027.
Primate Elijah Babatunde Ayodele ya fitar da wani sabon hasashe a game da wahalhalun da ‘yan Najeriya ke ciki a karkashin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Siyasar Najeriya
Samu kari