Siyasar Najeriya
APC ta samu ƙaruwa da tsohuwar ƴar takarar mataimakiyar gwamna a inuwar PDP, Dr Emana Ambrose-Amawhe ta sauya sheka zuwa jam'iyya mai mulki a Kuros Riba.
Fubara ya dawo daga hutun makonni biyu, bayan ya gana da Tinubu a Landan. An ce gwamnan da aka dakatar ya kuma gana da Wike, ya durkusa har gwiwa yana neman gafara.
Fitaccen mawakin nan, Dauda Kahutu wanda aka fi sani da Rarara ya sako sabuwar waƙar da ya yi wa Tinubu a wurin liyafar da aka shiryawa shugaban ƙasa.
Kungiyar ta Afenifere ta yi magana kan zaben 2027 inda ta bayyana goyon bayanta ga shugaban kasa, Bola Tinubu ya kammala shekaru takwas a mulkin kasa.
Yayin da Remi Tinubu ke gudanar da shirin tallafawa mata, wasu sun fita daga wajen taron tallafa musu da ake yi karkashin matar shugaban kasa a Port Harcourt.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce tsofaffin ƴan CPC wanda suka haɗa da Muhammadu Buhari da Malami ba za su bar APC ba gabanin zsɓen 2027.
Yayin da ake shirin haɗaka a zaben 2027 da ke tafe, jam’iyyar LP ta ce ba za ta shiga kowace irin kawance ba kafin zaben 2027 domin kifar da Bola Tinubu.
Kungiyar Kwadago ta Najeriya watau NLC reshen jihar Kano ya bayyana goyon baya ga tazarcen gwamna Abba Kabir Yusuf na jam'iyyar NNPP don ya yi tazarce a 2027.
Kwana 1 tal bayan Hon. Dennis Agbo ya sauya sheƙa, ƙarin ƴan Majalisa 2 na tarayya da na jiha sun fice daga LP zuwa jam'iyyar PDP mau mulki a Enugu.
Siyasar Najeriya
Samu kari