Shugaban Sojojin Najeriya
Mai bada shawara akan harkokin tsaro, Manjo Janar Babagana Monguno ya bai wa ‘yan Najeriya tabbacin samar da tsaro yayin bikin kaddamar da sabuwar gwamnati.
Kwamandan rundunar hadin guiwa ta ‘Operation Hadin Kai’ Manjo Janar Ibrahim Ali ya ce an yi nasarar kwato daya daga cikin ‘yan matan Chibok, mai suna Saratu.
Rundunar sojin hadin gwiwa ta ‘Operation Hadin Kai’ ta tabbatar da gano wasu tarun makamai a karkashin kasa jiya daga kungiyar ISWAP a cikin dajin Sambisa.
Ana fargabar cewa shugaban yan bindiga, Dan-Karami ya yi hijira da tawagarsa daga Zamfara ya dawo jihar Katsina saboda gujewa luguden wuta da sojoji ke musu.
Dole DSS ta yi gaggawar sakin magoya bayan PDP da aka cafke a Adamawa. Alkali Christopher Dominic Mapeo ya yi umarni a sake su, kafin ya daga kararsu zuwa Mayu.
Tsagerun yan bindiga sun sace kwamishinar hukumar kidaya ta ƙasa mai kula da jihar Bayelsa, Gloria Izonfuo, a kan hanyarta ta zuwa Patakwal, birnin jihar Ribas.
A halin yanzu ana ta fada tsakanin wasu Hausawa da Gwarawan da suke rayuwa a Abuja. Majiyoyi sun nuna a ranar Asabar rigimar ta fara, har zuwa yanzu ana yi.
Rahoton da muke samu aga jihar Zamfara ya bayyana cewa, wasu tsagerun 'yan bindiga sun shiga tashin hankali a jihar Zamfara da ke Arewa maso Yammacin Najeriya.
An zubar da jinin Bayin Allah a Zamfara a lokacin da Musulmai ke da azumi a bakinsu. Mazauna Birnin Magaji sun bayyana irin kisan dauki dai-daya da ake yi masu.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari