Shugaban Sojojin Najeriya
Garba Shehu a wani jawabi da ya fitar, yace Gwamnan Benuwai yana tattaro labaran teburin mai shayi, yana zargin gwamnati da son kai wajen yakar rashin tsaro.
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers ya ce wasu janar-janar din soji masu murabus a kasar suna barazanar za su yi amfani da wadanda suka sani a CIA su ladabtar da
Gwamna Ahmadu Fintiri na Jihar Adamawa ya bukaci sabon kwamandan 23 Armoured Brigade, Birgediya Janar Mohammed Gambo, ya taimakawa jihar magance matsalan tsaron
Dakarun rundunar sojoji na 1 Division sun yi nasarar halaka dan bindiga guda daya tare da kama wasu uku da ake zargi a ranar Litinin. Mai magana da yawun rundu
Mun kawo dalilin Alkali na kin yadda Gwamnati ta sallamawa kotun Amurka Abba Kyari. Ana zargin 'dan sandan da ake ji da shi da hannu a wata badakalar Hushpuppi.
Shugaba Muhammadu Buhari ya umurci mahukunta a rundunar sojojin Najeriya su fatattaki bata gari daga cikinsu da ka iya aikata laifuka. Shugaban kasar ya bada um
Gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe ya umurci a bawa yayan malamin addinin musulunci da aka kashe, Sheikh Goni Aisami, a ranar Juma'a aiki kai tsaye, Daily Trust
Za a ji yadda aka yi garkuwa da Sarki da ‘Yan fadarsa a Ribas. Tun da aka yi gaba da Sarkin na karamar hukumar Akuku Toru a Ribas, ba a sake jin duriyarsa ba.
Alamu sun tabbata cewa rikici ya ki karewa tsakanin PSC da NPF wajen daukar aikin ‘Yan Sanda. NPF ya yi fatali da Hukumar PSC ta bada sanarwar daukar aiki.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari