Shugaban Sojojin Najeriya
Manyan ‘yan majalisar Shura na kungiyar ISWAP,Ali Kwaya da Bukar Mainoka tare da wasu ‘yan ta’addan sun mutu sakamakon bama-bamai da sojin sama suka Harba musu.
A ranar Litinin shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yi taron gaggawa da shugabannin tsaro na kasar nan. Zasu tattauna a kan lamurran tsari, karfafa tsaron kasar.
Rundunar sojin kasan Najeriya, ta bada lambobi na musamman ga ‘yan kasa domin rahoto tare da kai bayanai kan duk wata barazanar tsaro dake ake ciki a Abuja.
Kwana uku bayan fitar da gargadin kai harin ta'addanci, wani sabin rahoto ya ce Amurka ta bada shawarwari ga yan Najeriya don kare kansu. Kamar yadda PRNigeria
Dakarun rundunar sojin sama sun yi yayyafin bama-bamai a kan yan ta'addan ISWAP yayin da suke jerin gwano tsakanin Shettima Abbor da Galmasku a jihar Borno.
Ana zargin sojoji da harbe wani mutum mai suna Danjuma Adamu tare da ‘dansa Jafet Danjuma kan hana rushe gidansu da ke Barakallahu a Igabi ta jihar Kaduna.
Wani jerin kasashe masu karfin Soja a duniya a 2022 da Statista ta saki ya nuna cewa kasar Sin ne kan kan gaba wajen yawan jami'an sojoji, rahoton Statista .
Yayin da ake yakin neman zabe sai aka ji an yi Garkuwa da Tsohon ‘Dan Majalisar Tarayya da Wani ‘Dan Takaran Sanata na mazabar Kudancin Ebonyi a jam'iyyar LP
Za ku ji asalin dalilin fito da tsofaffin mayakan Boko Haram daga gidan yarin kirikiri. Shugaban Hafsun Tsaro ya yi wannan bayani bayan taron majalisar tsaro.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari