Shugaban Sojojin Najeriya
Da ya je Kano, Muhammadu Buhari ya yi magana game da Boko Haram ke barna a 2015, ya ce akwai hannun wata kungiyar kasar waje da ke sha’awar ruguza Najeriya ne.
Muhammadu Buhari ya ziyarci fadar Sarkin Daura a ranar Juma'a, a nan aka ji yana cewa ce gudun ayi masa auren wuri, shiyasa ya shiga aikin sojan kasa a Najeriya
Da Janar Ibarahim Babangida ya bari an karasa zaben 1993, a jiya aka ji abin da ya hana jam’iyyar SDP kafa gwamnati da MKO Abiola a matsayin shugaban kasa.
Shugaba Buhari ya halarci bikin tunawa da karrama sojojin Najeriya ‘da sauran mutanen da suka sadaukar da ransu ga kasar a ranar Lahadi, 15 ga watan Janairu.
Bayan kimanin awa 48, direbobin manyan motocci da suka datse babban hanyar Kaduna zuwa Kano sun amince sun janye motoccinsu bayan tattaunawa da jami'an tsaro
Shelikwatar rundunar tsaron Nigeria ta sanar da kamawa tare da kashe gugun yan ta'adda hadi da kama makamansu masu tarin yawa a yakin da take dasu a fadin Kasar
A yammacin ranar Asabar ne ‘Yan bindiga su ka je tashar jirgin kasa da ke karamar hukumar Igueben a jihar Edo, suka dauke fasinjoji da yawa da za su je Warri.
Wasu sojoji sun yi yunkurin tare mutanen da suka biyo kan hanya a Asokoro da ke garin Abuja, a dalilin haka wani jami'i ya yi gangancin harbi, ya kashe mutum.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yabawa kwamandan dogaran fadarsa, wanda ya samu karin girma zuwa matsayin Manjo Janar a soja. Yace kwazonsa ne ya kai shi wurin.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari