Shugaban Sojojin Najeriya
Hukumar sojojin ƙasa ta ƙaddamar da sabon atisayen kakkaɓe ƴan bindiga a jihar Plateau. Shugaban hukumar, Manjo Janar Lagbaja shi ne ya ƙaddamar da atisayen.
Rundunar tsaro a Najeriya ta ce jami'ansu sun yi nasarar hallaka 'yan ta'adda da masu garkuwa da dama yayin luguden wuta daga sama da kuma kasa a yankuna uku.
Yan bindiga sun fara tserewa daga mabuyarsu a garuruwan Kagarko, Iche, Taka-Lafiya Gidan Makeri da Janjala a jihar Kaduna bayan sojoji sun fara kakkabe yankin.
Dakarun rundunar sojin sama sun yi nasarar murkushe mayakan ta'addanci 22 a yayin farmakin da suka kai a Batsari da Sola Poi II da ke yankunan Batsari da Jibia.
Majalisar Wakilan Najeriya ta tabbatar da nadin hafsoshin tsaro bayan Shugaban kasa Bola Tinubu ya mika su ga majalisar don tantancewa a makon da ya gabata.
Sojojin Najeriya sun yi gagarumar nasarar kama wata babbar mota makare da makamai a jihar Ogun a yayin da ake kokarin wucewa da su zuwa jihar Anambra. Jami'in.
'Yan majalisar Wakilai yanzu haka suna kan tantance hafsoshin tsaro a dakin majalisar da Shugaba Bola Tinubu ya tura musu a makon da ya gabata don tantancewa.
Majalisar wakilai za ta tantance sabbin hafsoshin tsaron da Tinubu ya naɗa a ranar Litinin. Tantancewar na zuwa ne bayan an tantance su a majalisar dattawa.
Kwanaki kadan bayan Kayode Egbetokun ya canji Alkali Baba a matsayin IGP, Gwamnatin tarayya tayi na’am da karbe wasu ‘yan sanda da ke aikin gadin ‘yan siyasa.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari