Shugaban Sojojin Najeriya
Rundunar sojojin kasar nan ta ba jama'a hakuri. Lamarin ya biyo bayan cin zarafin wasu mutane a Legas. Rundunar ta fara binciken jami'anta tare da alkawarin adalci.
Bayan tantance shi a makon da ya gabata, majalisar dattawan Najeriya ta amince da naɗin Laftanar Janar Olufemi Oƙuyede a matsayin hafsan sojojin kasa.
Rundunar Sojin Najeriya ta kaddamar da farmakin kakkabe 'yan bindiga a Taraba, ta kwato makamai, tare da neman goyon bayan al'umma wajen tabbatar da tsaro.
Kotu ta wanke wasu mutane da ake zargin yan IPOB ne. Gwamnatin kasar nan na tuhumarsu da ta'addanci. Amma Alkalin kotun ya fadi dalilin sakin mutanen.
Majalisar wakilan Najeriya ta tabbatar da Laftanar Janar, Olufemi Oluyede, a matsayin babban hafsan sojojin kasa (COAS). An tabbatar da shi ne bayan tantance shi.
Rundunar sojojin kasar nan ta ce jami'anta a shirye su ke wajen cigaba da yakar ta'addanci da ya yi katutu a kasar, musamman a shiyyar Arewa maso Yamma.
Mukaddashin hafsan rundunar sojin Najeriya, Laftanar Janar Oluyede ya yi alkawarin kakkabe duk wata barazana ta tsaro a kasar nan idan ya zama COAS.
Rundunar sojin Najeriya ta saki wuta kan yan ta'addar Boko Haram a jihar Borno.Jirgin sojojin sama ya saki boma bomai kan tarin yan ta'addar Boko Haram.
Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya (CDS), Janar Christopher Musa, ya koka kan ayyukan masu ba 'yan ta'adda kayan aiki da bayanai. Ya ce suna kawo babban cikas.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari