Shugaban Sojojin Najeriya
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa. Daga cikin 'yan ta'addan da aka kashe akwai kwamandansu Munzur Ya Audu.
A baya mun ruwaito cewa myakan kungiyar ta'addanci ta Lakurawa ta tafka tsiya a Gueza dake Dosso a jamhuriyar Nijar yayin da ake shirin tarbar gawar a Birnio
Mukaddashin hafsan sojoji a Najeriya, Laftanar-janar Olufemi Oluyede ya sha alwashin kawo karshen yan ta'adda gaba daya inda ya yiwa yan kasa alkawari.
Wasu mazauna Kaduna sun bayyana cewa yan ta'adda na neman karar da su yayin da su ka matsa da kai masu hare-hare tare da hallaka jama'a ba dare ba rana.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya nuna takaicinsa kan kisan da sojoji suka yi wa sojoji a shingen bincike. Ya sha alwashin zakulo wadanda suka aikata danyen aikin.
Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya (CDS), Christopher Musa, ya bukaci sojojin Najeriya da su kara azama wajen fatattakar makiyan Najeriya domin karrama Lagbaja.
Bayan shafe kwanaki biyu ana bukukuwan jana'iza, an birne gawar marigayi hafsan sojojin ƙasa ta Najeriya, Taoreed Lagbaja a gaban manyan ƙasa a Abuja.
Rundunar sojojin Najeriya sun tura jami’ansu zuwa jihar Ondo domin tabbatar da tsaro a zaben gwamnan jihar da za a gudanar ranar 16 ga Nuwamba, 2024.
Sojojin Najeriya sun yi ruwan wuta kan yan ta'addar Lakurawa a jihar Kebbi. Lakurawa sun fara guduwa bayan shan wuta a hannun sojoji a jihar Kebbi.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari