Shugaban Sojojin Najeriya
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan tsaro, Nuhu Ribadu, ya soki gwamnatin Canada da ta hana hafsan tsaron Najeriya Christopher Musa shiga kasar da sauran sojoji.
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ya bayyana cewa domin magance matsalar rashin tsaro da ake fama da ita, sojojin Najeriya na bukatar fiye da makamai.
Wani jigo a sansanin Bello Turji ya bayyana cewa ya tuba, kuma ya na neman gwamnti ta amince ya zubar da makamnsa domin kawo karshen ayyukan ta'addanci da ya ke yi.
Sojojin Operation Fansan Yamma sun kai farmaki maboyar Bello Turji a Zamfara, inda suka kwato makamai tare da ceto mata da yara da aka yi garkuwa da su.
Rundunar sojojin Najeriya sun bayyana nasarar hallaka wasu mugayen yan ta'adda da su ka addabi mazauna Arewacin kasar nan, musamman jihar Zamfara.
Jami'an tsaro na 'yan sanda da sojoji sun samu nasarar ceto wasu mutane da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Kaduna. Sun sada su da iyalansu.
Wani shaida ya bayyana yadda yan ta'addan Boko Haram su ka bayar da sunan Tukur Mamu da wasu 'yan jarida a matsayin wanda za su shiga tsakani don karbar fansa.
Rundunar tsaron Najeriya ta bayyana cewa jami'anta sun matsa kaimi domin tabbatar da an kawo karshen kasungurmin dan ta'addan nan da ya addabi jama'a, Bello Turji.
Rundunar sojin Najeriya da hadin gwiwar DSS sun kama makamai ana shirin shigoawa da su Najeriya daga kasar Nijar. An kama motar a Kaura Namoda a Zamfara.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari