Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Zainab Ado-Bayero ta yi barazanar kawo karshen rayuwarta sakamakon wahalar rayuwa da rashin tallafi tun bayan rasuwar mahaifinta, tsohon sarkin Kano.
Sanusi II ya bukaci kasashen Yamma su zuba jari a Arewa ta hanyar gina makarantu, asibitoci da masana’antu, maimakon yin wa'azin da zai jawo kiyayya tsakanin addinai
A 2024 an yi rikicin sarauta inda manyan sarakuna daga Arewacin Najeriya suka fuskanci kalubale daga gwamnoni. Aminu Ado Bayero, Sarkin Musulmi da Lamido Adamawa
Har yanzu gwamnatin Tinubu ba ta fito karara ta maganti a kan rikicin sarautar Kano ba. Amma wasu daga cikin ayyukanta sun nuna wanda ta ke goyon baya.
Sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa am bar Arewa a baya a fannin ci gaba, ya ce idan aka raba Najeriya yankin na tsaka mai wuya.
Bayan kiran Sarki Muhammadu Sanusi II da tsohon sarki, Sheikh Musa Yusuf Assadussunnah ya nemi afuwar al'umma musamman masoyansa kan kalaman da ya yi.
Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya kai ziyara ta musamman a jihar Plateau inda ya gana da Gwamna Caleb Mutfwang bayan kai ziyara gidan marayu.
Rigima ta barke kan shirye-shiryen birne marigayi, Oba Gabriel Adekunle na Ijesa a jihar Osun saboda zargin tatsar iyalansu makudan kudi domin birne shi.
Mai martaba sarkin Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya ce nan gaba kaɗan zs ake sa ranar da za ayi wa hakimin Bichi rakiya zuwa masarautarsa cikin lumana.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari