Sabon Farashin Man Fetur
A wani rahoto da aka fitar, Najeriya ta yi asarar fiye da Dala biliyan 46 saboda satar danyen mai da ake yi a kasar, a cikin mako daya, an samu satar sau 114.
Kungiyar Kwadago ta NLC ta gargadi Shugaba Bola Tinubu kan shirin sa na damkawa gwamnoni Naira biliyan biyar ga ko wace jiha, sun ce mutanen ba abin yarda ba ne
Gwamnatin shugaba Tinubu ta sanar da ware Naira biliyan 5 ga kowace jiha ciki har da babban birnin tarayya Abuja domin rage radadin cire tallafin man fetur.
Babban malamin addini ya gargaɗi Shugaba Bola Ahmed Tinubu dangane da halin ƙuncin da ake ciki a Najeriya. Ya ce idan Tinubu ya gaza magance halin matsin da.
Bola Tinubu ya gamsu da bayanan da yake da shi cewa za a iya cigaba da aiki da farashin ba tare da dawo da tallafi ba, babu niyyar maido tsarin tallafin fetur.
Tunde Bakare, shi ne babban limamin cocin Citadel Global Community wanda aka sani da Latter Rain Assembly a baya, ya soki Bola Tinubu da ya karbi mulki a Mayu.
Kamfanin man fetur na Najeriya wato NNPC ya yi watsi da rahotannin kafofin watsa labarai na baya bayan nan cewa za a kara farashin man fetur zuwa N720 ko N750.
Daga N190, yanzu ana maganar litar fetur zai iya zarce N720, an ji labari akwai yiwuwar Bola Ahmed Tinubu ya canza shawara a kan janye tsarin tallafin man fetur
Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar wa 'yan Najeriya cewa maganar karin kudin mai a kasar babu kamshin gaskiya a cikinta, ya bukaci mutane su kwantar da hankalinsu.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari