Sabon Farashin Man Fetur
Bayan Shugaba Tinubu ya cire tallafin mai, 'yan Najeriya sun shiga mayuyacin hali na tattalin arziki a kasar da kuma tashin farashin kayayyaki na masarufi.
Shugaban IPMAN na jihar Ribas, Joseph Obele, yace farashin litar man fetur zai karye ya dawo ƙasa da Naira 200 kowace lita idan matatun man kasar nan suna aiki.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto ya amince da sakin kudi kimanin naira biliyan 4 don siyan kayan abinci da za a raba a fadin kananan hukumomin jihar.
Ministan yaɗa labarai, Mohammed Malagi, ya bayyana cewa gwamnatin Tinubu ta zare hannunta daga biyan tallafin man fetur ne domin inganta rayuwar yan Najeriya.
Gwamnatin jihar Adamawa ta cefano motocin Bas guda 10 kan kuɗi naira biliyan 1.060 domin agaza wa mutanen jihar a ɓangaren sufuri bayan cire tallafin Fetur.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shirya samar da gidajen mai 9,000 kari daga fiye da 10,000 da ake da su a da don samar da mai cikin rahusa madadin man fetur
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya bayyana adadin gangar man fetur da miyagun ɓata-gari su ke sacewa kullum a ƙasar nan.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta ƙara jaddada kudirinta na tabbatar da kawo ƙarshen shigo da tataccen man fetur daga waje, ta ce matatun mai zasu ci gaba da aiki.
Ewi na Ado-Ekiti a jihar Ekiti, Oba Rufus Adejugbe, ya yi kira ga gwamnatin tarayya ta gyara matatun man ƙasar nan domin rage farashin litar fetur a Najeriya.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari