Sabon Farashin Man Fetur
Kasa da watanni biyu bayan mutane sun fara samun rangwame, farashin man fetur ya kama hanyar komawa gidan jiya, matatar Ɗangote da NNPCL sun yi ƙari.
Mataimakin shugaban majalisar wakilan Najeriya, Benjamin Kalu, ya yi magana kan cire tallafin man fetur da gwamnati ta yi. Ya ce hakan ya haifar da ci gaba.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa an samu masu zuba hannun jari da su zuba hannun jarin Daloli a Najeriya, wanda aka yi fatan zai inganta kasar .
Shugaban kungiyar kwadago na kasa, Kwamred Joe Ajaero ya bayyana cewa ba za su nade hannayensu, ana kallon gwamnati ta na kara wa 'yan kasa wahala ba.
Kamfanin NNPC ya kara farashin man fetur zuwa N990 a Abuja da N965 a Lagos. An bayar da lasisin matatar mai a Delta ga kamfanin MRO Energy Limited.
Wasu daga cikin gidajen mai a kasar nan sun fara gyara farashin litar fetur bayan matatar Dangote ta sanar da karin farashi, sannan an samu kari a duniya.
Matatar Ɗangote ta bayyana cewa ta yi rago sosai a karin farashin man fetur da ta yi a baya-bayan nan, inda ta fadi wuraren da za sane shi a kasa da ₦1,000.
Kungiyar kwadago ta yi Allah wadai da karin kudin fetur da aka samu a Najeriya. 'Yan kwadago sun ce hakan zai kara kudin mota da kudin kayan abinci a fadin kasar nan
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya nuna takaicinsa kan karin kudin man fetur da matatar Dangote ta yi. Ya ce ba a yi zaton hakan ba.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari