Sabon Farashin Man Fetur
Matatar man Alhaji Aliko Dangote ta rage farashin man fetur ga yan kasuwa domin saukaka musu daga N990 da ta sanar a farkon watan Nuwamba zuwa N970.
A wannan rahoton, za ku ji matatar Dangote ta fara duba yiwuwar fara sayo danyen man fetur daga kasar Amurka a kokarinta kara yawan fetur da ta ke tacewa a Najeriya.
A wannan labarin, za ku ji cewa kwamitin da gwamnatin Jigawa ta kafa kan tankar fetur da ta fadi a jihar tare da lakume rayukan daruruwan jama’a.
Attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka yana neman kudade yayin da yake shirin kawo karshen dogaron da kasar ke yi kan shigo da fetur daga kasashen waje.
An cimma matsaya tsakanin kungiyar dillalan man fetur na kasa (IPMAN) da matatar man fetur ta Dangote, an cimma yarjejeniyar samar da mai ga yan kasa.
A wannan rahoton za ku ji yadda rahoton hukumar kididdiga ta kasa (NBS) ta bayyana cewa an samu hauhawar farashi a fadin kasar nan a watan da mu ke ciki.
Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya ce Najeriya na samar da gangar danyen man fetur sama da ganga 1.8 a kullum kuma ana sa ran zai karu kafin karshen shekara.
Ministan harkokin sufurin jirgin sama na Najeriya, Festus Keyamo ya ce kasar nan ta nemi tallafin kasashen Amurka da Faransa kan faduwar jirgin NNPCL.
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya yi wasu ƴan gyare-gyare da nufin inganta ayyukansa da sauke nauyin da ya rataya a kansa, ya naɗa wasu a muƙamai.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari