Ginin Tituna
Shugaba Muhammadu Buhari ya tabbatarwa yan Najeriya cewa za'a kammala manyan tituna biyu da ake kan ginawa a yankin kudu maso yamma kafin karshen shekarar 2022.
Gwamnatin tarayyan Najeriya ta kafa kwamiti ta ma'aikatar ayyuka da gidaje, domin kawad da manyan motocin da aka ajiye a kan babbar hanyar Abuja-Kaduna-Kano.
Jami'in hukumar road safety ya bayyana kokensa kan yadda shaidanun aljanu suka kwace titunan jihar Bauchi. A cewarsa, ya kamata a tashi tsaye domin tabbatar da
Labari maras dadi ya bayyana ranar Litinin cewa wani dogon gini ya ruguje a garin Ikoyi, jihar Legas, a kudu maso yammacin Najeriya. Rahotanni sun tabbatar man
Wani daga cikin ministocin Buhari ya bayyana bukatar dakatar ayyukan sabbin tituna a Najeriya saboda wasu dalilai da ya hango, inda yace hakan babu wani tasiri.
Gwamnatin shugaba Buhari ta amince da ayyukan tituna 21 a yankuna daban-daban na zagayen Najeriya. Za a gina su ne yankunan siyasa 6 na fadin tarayyar Najeriya.
Shugaɓan ƙasa Muhammadu Buhari ya lashe babbar kyauyar gwarzon gina hanyoyi na shekarar 2021, wanda bankin Africa AfDB yake bayarwa duk shekara ga wanda ya dace
Gwamnatin tarayya ta ware makudan kudade don gina hanyoyi 12 a fadin kasar Najeriya. An ware kudaden ne a matsayin kashi na farko don fara aikin a fadin kasar.
Gwamnatin Buhari ta amince da kashe kudaden da suka haura N200m domin kirkirar wata manhaja da za ta ke kula da hanyoyi mallakar gwamnatin tarayya a Najeriya.
Ginin Tituna
Samu kari