Ginin Tituna
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana aniyarta na magance matsalar karancin muhalli da wasu mazauna jihar ke fuskanta. Za a sayar kam farashi mai rahusa.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta gaji ayyukan gina tituna 2,064 da ke bangarorin Najeriya da dama daga gwamnatin baya, kuma ana bukatar N16trn don kammala su.
Gwamnatin Bola Tinubu ta samu matsala a kan aikin titin Lagos zuwa Calabar kan kudin da aka biya wadanda aikin ya shafa. Mutanen sun maka ta a kotu.
Gwamnatin Kano ta fara aikin gina titin Dorayi zuwa Panshekara bayan kiraye-kirayen al'ummar jihar. An ce aikin ya tsaya tun zamanin tsohon shugaban kasa Buhari.
Gwamnatin Tarayya ta dakatar da wani bangare na aikin babbar hanyar Kano zuwa Maiduguri saboda sakaci na 'yan kwangila da bata lokaci a aikin na tsawon lokaci.
An tafka gagarumar asarar rayuka a jihar Kaduna bayan motoci biyu sun yi taho mu gama da juna a Zaria inda mutane 11 su ka rasu nan take, mutum hudu kuma na asibiti.
Ministan ayyuka, David Umahi, ya ce gwamnatin tarayya za ta biya kamfanin Julius Berger N20bn duk wata domin kammala aikin da ya ke yi na gina titin Abuja zuwa Kano.
Gwamnan jihar Bauchi ya roki gwamnatin tarayya da ta gaggauta kawo dauki kan hanyar Kano zuwa Maiduguri da ruwan sama ya lalalata a karamar hukumar Katagum.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf a Kano ta amince da fitar da N268,160,455.84 domin samar da wasu manyan ayyukan a fadin jihar domin amfanar da jama'a.
Ginin Tituna
Samu kari