Rikicin Ma'aurata
Wata sabuwar amarya ta garzaya kotun shari'ar musulunci mai zamanta a Kaduna domin neman a datse igiyar aurenta da mijinta wanda duka watansa huɗu da ɗaurawa.
Rundunar 'yan sandan Bauchi ta tabbatar da cewa ta cafke wata mata, Maimunatu Sulaiman, wacce ta caka wa mijinta wuƙa har lahira a Kofar Dumi, jihar Bauchi.
Wata matashiyar matar aure ta koka bayan mijinta ya shirya auren babbar ƙawarta. Ta bayyana cewa ta haifarwa mijin nata wanda ya rabu da ita ƴaƴa guda uku.
Wani magidanci ya kai ƙarar tsohuwar matarsa a gaban kotu bayan ya gano ta lashe N1.5bn daga wajen caca. Kotu ta yanke hukunci wanda ya faranta masa rai sosai.
Wata mai suna Maryam Musa ta roki Kotun musulunci mai zama a Magajin Gari Kaduna ta raba aurenta da Kabiru Sulaiman saboda wulaƙanci da cin mutunci da take sha.
An yi wata yar karamar dirama tsakanin mata da miji yayin da matar ya kawo masa abinci yana zaune, magidancin ya umarci ta duƙa kan guiwarta kafin ya karɓa.
Maryam Hussaini, wata matar aure a birnin tarayya Abuja ta kai ƙarar mijinta gaban Alkali, ta nemi doka ta raba aurensu saboda mai gidanfa baya kulawa da ita.
Wata matar aure mai neman kotu ta raba aurenta da mijinta ta bayyana cewa ba ta san yadda aka yi ta samu juna biyu ba duk da basu yi kwanciyar aure ba da mijin.
Wani magidanci ya samu kan shi cikin halin tasku bayan matarsa ta ƙi yarda su yi kwanciyar aure shekara uku bayan aurensu. Ta ƙi amincewa da shi gaba ɗaya.
Rikicin Ma'aurata
Samu kari