Rabiu Kwankwaso
Jigon jam'iyyar NNPP mai kayan marmari, Buba Galadima, ya bayyana cewa Atiku ya aiko manyan mutane harda malaman Musulunci su roki kwankwaso ya janye masa.
Tijjani Jobe, Abdulmumin Jibrin. Nasiru Danfaranshi Ali Madaki, Maliki Kuliya, Namadi Dala, Jamilu Ahmad, Wada AA Rano, da su Garba Hungu sun ba NNPP gudumuwa.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana zuwa jamhuriyar Nijar don kawai ya tallata aniyarsa ta gaje Buhari a zaben bana.
Shugaban jam'iyyar NNPP a jihar Gombe ya bayyana sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulkin jihar a jiya Alhamis. Wannan na zuwa ne kwanaki kadan kafin zabe.
A hasashen da This Day ta gudanar, da alama babu zai samu akalla 25% da ake bukata a Jihohi 25. Hakan zai jawo babu wanda zai yi nasara tsakanin 'yan takaran.
Yayin da zabe ya karaso, an ji labari a Kudancin Najeriya cewa su Hon. Victor Umukoro sun gaji da yadda ake tafiya a PDP, sun ce za su batawa Jam’iyyar lissafi
Za a ji Buba Galadima ya ce ‘dan takaran PDP a 2023, Atiku Abubakar ya zautu idan yana tunanin jagoran Kwankwasiyya zai bi shi domin zama shugaban Najeriya.
Jam'iyyar adawa ta NNPP ta mayar da martani da dan takarar jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubuakar, bisa jawabin da yayi cewa yana tattaunawa da Rabiu Musa .
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Rabiu Kwankwaso ya ce sakamakon zaben shugaban kasa na 2023 zai bawa yan Najeriya mamaki
Rabiu Kwankwaso
Samu kari