Rabiu Kwankwaso
Wasu daga cikin mazauna Najeriya sun bayyana cewa sukar 'yan adawa za ta yi tasiri a kan gwamantin Bola Ahmed Tinubu ne saboda gaskiya suke fadi.
Jagoran NNPP na ƙasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa yana da ƙwarin guiwar cewa jam'iyyarsa ce za ta samu nasara a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Shahararren dan wasan kwaiwayo a Kano, Mustapha Naburaska ya ce zai ci gaba da mutunta Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da Abba Kabir Yusuf duk da ya bar jam'iyya.
Jam'iyya mai mulki ta APC ta bayyana cewa duk da kamun kafa da ta samu labarin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya na yi, ba ta ta bari ya dawo cikinta ba.
Ziyarar da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya kai ga tsohon Minista a gwamnatin Muhmmadu Buhari, Rauf Aregbesola ya ja hankali kan shirinsa na na zaben 2027.
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam'iyyar NNPP, Bisof Isaac Idahosa ya bayyana cewa akwai bukatar INEC ta sake duba yadda ake gudanar da zabe.
Tsagin Ahmed Ajuji na jam'iyyar NNPP ta bayyana cewa tsagin Agbo Major ba shi da ikon korar Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso daga jam'iyya domin su ba 'yan jam'iyya ba.
An samu bayanai kan ganawar sirri da Sanata Rabi'u Kwankwaso ya yi da Ra'uf Aregbesola da ake hasashen za ta yi tasiri a yankin da Tinubu ke da goyon baya sosai.
Tsohon gwamnan Osun, Rauf Aregbesola ya gana da Sanata Rabiu Kwankwaso sun gana a jihar Legas da ake zargin bai rasa nasaba na zaben 2027 mai zuwa.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari