Rabiu Kwankwaso
Shugaban jam'iyyar APC a jihar Kano, Abdullahi Abbas ya yi martani mai zafi ga NNPP kan maganganunta game da matsayar Bola Tinubu a rigimar sarautar jihar.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) reshen jihar Kano ta yi watsi da korar da wani tsagin jam'iyyar ya yiwa Rabiu Musa Kwankwaso daga jam'iyyar.
Kungiyar Progressives Front of Nigeria (ProFN) ta gargadi jam'iyyar NNPP da Rabiu Musa Ƙwankwaso kan bata sunan Shugaba Bola Tinubu saboda rikicin masarautar Kano.
Shugaban APC na Kano, Abdullahi Abbas, yace Gwamna Abba Kabir da Kwankwaso zasu sha kaye a zaben 2027. Yace suna amfani da rikicin sarauta wurin boye gazawarsu.
Kungiyar matasa masu goyon bayan Atiku, NYFA, ta ce tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar zai kawo sauyi ga al’ummar kasar idan ya zama shugaban kasa.
Shugaban jam'iyyar NNPP, Hashimu Dungurawa ya bayyana yadda matsayar Bola Tinubu a rigimar sarautar Kano za ta kawo masa matsala a zaben 2027 da ke tafe.
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf zai kammala ayyukan da Rabi'u Musa Kwankwaso ya fara amma Ganduje ya yi watsi da su a lokacin da yake gwamna.
Jam'iyyar NNPP a Najeriya ta barranta kanta da Rabiu Kwankwaso kan zargin rubuta wata takarda ga ƴan Majalisunta kan rigimar sarauta domin caccakar Bola Tinubu.
Farfesa Umar Labdo ya ce Rabiu Musa Kwankwaso ya nada Muhammadu Sanusi II ne tun 2014 saboda gabar siyasa da kuma neman batawa Goodluck Jonathan rai.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari