Rabiu Kwankwaso
Dan majalisa mai wakiltar Tudun Wada da Doguwa ya fusata bisa yadda takwaransa mai wakiltar Kiru da Bebeji, AbdulMumin Jibrin Kofa ya zarge shi da kisan kai.
Dan majalisar da ke wakiltar Doguwa/Tudun Wada a majalisar wakilai, Alhassan Ado Doguwa, ya caccaki takwaransa na jam'iyyar NNPP, Abdulmumin Jibrin Kofa.
Jigon jam'iyyar APC a jihar Kano, Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso, ya bukaci a dora alhakin barnar da aka yi a Kano yayin zanga-zanga kan Gwamna Abba Kabir Yusuf.
A maimakon a shirya zanga-zangar lumana a ranar 1 ga watan Agusta 2024, sai aka ji bata-gari su na barna a wasu wurare. Mun tattaro irin barnar da aka yi a Kano.
Hon. Alhassan Ado Doguwa ya fito yana sukar Rabiu Musa Kwankwaso kwanaki a jihar Kano. Sa’n ‘dan majalisar a siyasa, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa ya yi masa raddi.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana takaicin yadda marasa kishin jihar su ka shiga cikin masu gudanar da zanga-zanga wajen tayar da hankula da sata a jihar.
Gwamnatin jihar Kano karkashin Abba Kabir Yusuf ta dauki matakin tsaftar muhalli domin kaucewa ambaliyar ruwa, Hakan na zuwa ne bayan Bashir Ahmed ya yi korafi.
Matasan Najeriya sun shirya fita zanga-zanga a ranar 1 ga watan Agustan 2024 a fadin kasar kan halin kunci da ake ciki da tsare-tsaren Shugaba Bola Tinubu.
Dan takarar shugaban kasar Najeriya karkashin jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi ya fadi matsayarsa kan shriin zanga-zanga da matasa ke yi a watan Agusta.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari