Rabiu Kwankwaso
Farfesa Ibrahim Yakasai ya sanar da Hukumar INEC cewa tursasa shi aka yi wajen sanar da sakamako. Wasikar da Farfesan ya rubutawa jami’in INEC ta canza labarin.
Jamiyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, mai kayan marmari ta karyata rahoton dake cewa dan takarar shugaban kasarta, Rabiu Kwankwaso ya taya Bola Tinubu murna
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi Allah wadai da belin da kotu ta baiwa shugaban masu rinjaye a majalisar wakilai, Alhassan Ado Doguwa da ake zargi da kisa.
Yan jam'iyyar NNPP, jam'iyyar da tsohon gwamna Rabiu Musa Kwankwaso yayi takarar shugaban kasa sun fita zanga-zanga a jihar Kano yau Talata, 7 ga watan Maris.
Kafin babban zaben shugaban kasa na 25 ga watan Fabrairu, mutane da dama sun yi ta neman Kwankwaso da Peter Obi su yi hadaka don kwace mulki amma suka gaza.
Yadda NNPP ta rike Kano, da tasirin Peter Obi a Kudu su na cikin abubuwan ban mamaki da suka faru wanda har gobe mutanen Najeriya suke magana a game da su.
Buba Galadima ya bayyana cewa INEC ta taimaka wajen kayar da ɗan takarar dhugaban kasa a inuwar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce shi kaɗai aka koma yaƙa .
Kayode Fayemi yana cikin wadanda suka yi gaggawan taya Bola Tinubu lashe zabe. Daga nan aka fahimci yiwuwar Bola Tinubu ya kafa Gwamnati da Obi da Kwankwaso.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Rabiu Musa Kwankwaso, yayi rashin nasara a zaɓen shugaban ƙasa, saboda abu biyar..
Rabiu Kwankwaso
Samu kari