Jam'iyyar PDP
Yayin da ake ta surutu kan kudirin harajin Bola Tinubu, ƴan majalisar amintattu wstau BoT na jam'iyyar PDP ta ƙasa sun sa labule yanzu haka a birnin tarayya Sbuja.
Gwamna Seyi Makinde ya bayyana cewa ba za su bari shugaban APC na ƙasa ya cimma burinsa ba a zaɓukan da za a yi a jihohin Osun da Oyo nan gaba ba.
Babbar Kotun da ke jihar Rivers da rusa matakin dakatar dan Majalisar Tarayya mai wakiltar mazabar Andoni-Opobo/Nkoro mai suna Awaji-Inombek Abiante.
Wani jigon PDP, David Itopa ya hango karshen gwamnatin Bola Tinubu idan jam'iyyun adawa suka hada kai. Itopa ya nuna kyakkyawan fata a kan hadewar Atiku da Obi.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya yabawa Gwamna Fubara inda ya ce ya jajirce wurin tabbatar da samun cigaba a jihar Rivers da yankin Neja Delta.
Yayin da ake alakanta ganawar Atiku Abubakar da Peter Obi da siyasar 2027, hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa ya yi magana kan ganawar inda ya musanta.
Shugaban kungiyar 'Citizens Coalition', Kelly Agaba ya magantu kan hadakar jam'iyyun adawa a zaben 2027 inda ya ce Atiku da Obi sun shirya kwace mulkin Bola Tinubu.
Dan takarar shugaban kasa a zaben 2023 a jam'iyyar LP, Peter Obi ya ziyarci tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar a gidansa da ke jihar Adamawa.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abakaliki, babban birnin jihar Ebonyi ta halatta dakatarwar da aka yi wa mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, Ali Odefa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari