Jam'iyyar PDP
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Dele Momodu ya yabawa Bola Tinubu da ya takawa Nyesom Wike birki kan rufe ofishin PDP da wasu wurare a birnin tarayya.
Hukumar FCTA ta rufe hedikwatar PDP da ke Abuja bisa kin biyan harajin fili. An garkame wurin bayan ma'aikatan FCTA sun ba ma’aikata PDP damar fitar da kayansu.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce an karya alkawarin da ya aka cimma da shi a PDP. Ya ce zai cigaba da gwagwarmaya da gwabzawa da PDP don kawo adalci.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ADC, Dr.Ralphs Okey Nwosu, ya ce za a kammala tattaunawar hadakar siyasa cikin makonni 2, don tunkarar 2027.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro ya nuna kwarrin gwiwar cewa PDP ba zata ruguje ba. Ya tabo batun jam'iyya dayaa Najeriya.
Rahotanni sun ce wasu matasa a garin Toro a jihar Bauchi sun fusata inda suke ihu ga Sanata Shehu Buba bisa abin da suka kira rashin tabuka komai.
Wani babban jigon PDP, Segun Sowunmi ya buƙaci shugabannin jam'iyyar su yi mai yiwuwa wajen dawo da ɗan takarar shugaban kasa na LP a 2023, Peter Obi.
Shugaban matasan jam'iyyar APGA na kasa ya koma mai ba da shawara ga Atiku Abubakar kan zaben 2027. Eze-Onyebuchi Chukwu ya bukaci Atiku ya hakura da takara.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Abubakar Bukola Saraki ya jagoranci zaman kwamitin sulhu na PDP a jihar Enugu. Gwamnan Enugu ya halarci zaman.
Jam'iyyar PDP
Samu kari