Jam'iyyar PDP
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya ce tawagar G5 ta gana da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ne domin gaya masa halin da ake ciki da kuma manufar tawagar.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sa labule da tawagar G5 wacce ta yaƙi ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar PDP, Atiku Abubakar, a fadarsa da ke Abuja.
Jam'iyyar PDP ta sanar da rushe shugabanninta na gudanarwa a jihohin Ebonyi da Ekiti. Kwamitin ayyuka na jam'iyyar ne ya fitar da sanarwar wacce aka wallafa a.
Tsohon ɗan takara gwamna a jihar Edo kuma babban jigo a jam'iyyar PDP, Ken Imasuagbon, ya yi murabus daga kasancewa mamban jam'iyyar a wata wasiƙa da ya rubuta.
Yayin da ake tunkarar zaben gwamna a jihar Kogi ranar 11 ga watan Nuwamba, 2023, mambobin jam'iyyar PDP a yankin Kabba/Bunu sun sauya sheka zuwa APC mai mulki.
Tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya ce kamata ya yi jam'iyyar APC ta godewa Allah bisa damar da ya ba su a karo na biyu domin su gyara kura-kuransu.
Zababbun ‘yan majalisar da aka rantsar sun zabi shugaba da mataimakinsa a Osun. Rt. Hon. Adewale Egbedun zai jagoranci majalisar dokoki tare da Akinyode Oyewusi
Tsohon ɗan takarar gwamnan jam'iyyar Peoples Democratoc Party (PDP) a jihar Ogun, Segun Showunmi, ya bayyana yadda ya tsallake rijiya da baya a hannun ƴan daba.
A zaben shugabannin majalisa, wasu yaran Nyesom Wike sun sabawa ‘yan PDP da ke takama da yawan ‘yan adawa, sun bi Tajuddeen Abbas da Jam'iyyar APC ta tsaida.
Jam'iyyar PDP
Samu kari