Jam'iyyar PDP
Sakataren jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Kwara, Alhaji Rasaq Lawal, ya yi murabus dagan kan muƙaminsa. Alhaji Lawal ya kuma fice daga PDP.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Cif Bode George, ya bayyana cewa tsarin mulkin da Najeriya take kai a yanzu ne silar fadawarta halin da take.
Tun bayan kirkirar jam'iyyar APC mai mulki a 2013, shugabanni da dama sun jagoranci jam'iyyar da irin kamun ludayinsu wurin ganin an samu nasara a zabubbuka.
Majalisar dokokin jihar Osun ta amince da kudirin sauya sunan jihar Osun daga 'State of Osun' zuwa asalin sunan da kowa ya sani wato 'Osun State' ranar Litinin.
Abba Kabir Yusuf ya shahara a siyasa da sunan Abba Gida Gida bayan ya samu goyon bayan Kwankwasiyya, bayan shi akwai wasu Gwamnoni akalla 3 masu uban gida a yau
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Adamawa ta yi fatali da ƙarar jam'iyyar Action Alliance (AA) kan nasarar gwamna Ahmadu Fintiri a zaben jihar.
Wani shaida da PDP ta gabatar a gaban Kotun sauraron ƙarar zaben gwamnan jihar Ogun mai zama a Abeokuta, ya gaza kare kansa kan ikiratinsa cewa shi wakili ne.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakwancin tsoffin gwamnonin 1999 a fadarsa da ke Abuja, Tinubu na daga cikin wadannan rukunin gwamnonin daga 1999 zuwa 2007.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya yi nasara kan ƙarar da jam'iyyar APM ta shigar inda ta ke ƙalubalantar nasarar da ya samu a zaɓen gwamnan jihar ta Oyo.
Jam'iyyar PDP
Samu kari