Jam'iyyar PDP
Monica Alimikhena, matar tsohon sanatan Edo ta Arewa, Sanata Francis Alimikhena ta yi bankwana da duniya. Marigayiyar an sanar da rasuwarta ne a ranar Juma'a.
Nyesom Wike bai fi karfin a hukunta shi ba, tun ba shi ya mallaki Jam’iyyar adawa ta PDP ba, Dele Momodu ya ce Wike ya roki Atiku ya ba shi mukami a gwamnatinsa
Daniel Bwala, hadimin Atiku Abubakar, ya bayyana cewa ba dakatar da ministan Abuja, Nyesom Wike kawai PDP za ta yi ba, har ma da korarsa daga cikin jam’iyyar.
An buƙaci kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa da ta yi gaskiya da adalci yayin yanke hukunci kan shari'ar Atiku da Obi, wacce suka shigar akan Tinubu.
Gwamnatin jihar Delta ta fito fili ta yi magana kan rahotannin da ke yawa cewa kotu ta ƙwace nasarar da gwamna Sheriff Oborevwori ya samu a zaɓen gwamnan jihar.
Koditen kamfen Peter Obi a zaben shugaban kasar da aka kammala, Mista Morris, ya tattara ya koma jam'iyyar PDP kuma ya ayyana goyon baya ga gwamna Douye Diri.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada wasu manyan jiga-jigan jam'iyyar PDP a cikin gwamnatinsa, ciki harda ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike.
Ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana sharaɗinsa ga jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), kafin ya yarda ya yi mata aiki a zaɓen Bayelsa.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ƙalubalanci shugbannin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), idan sun isa su ɗauki hukunci a kansa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari