Jam'iyyar PDP
Jigo a jam'iyyar PDP, Daniel Bwala ya ce dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar kiran waya kadai zai yi wa Shugaba Tinubu ya kori Wike a mukaminsa
Kotun sauraron ƙarrrakin zaɓen ƴan majalisa a jihar Plateau, ta soke zaɓen ƴar majalisar PDP da ke wakiƙtar Langtang ta Arewa/Langtang ta Kudu a majalisar wakilai.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun tarayya ta tsige mambobin jam’iyyar PDP hudu a majalisar dokokin tarayya. Jam’iyyun LP da APC sun ci moriyar hukuncin.
Ɗaniel Bwala hadimin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ya caccaki shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu kan yawan zuwa ƙasar waje.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen ƴan majalisun tarayya ta tabbatar da nasarar sanatan Enugu ta Yamma na jam'iyyar PDP a zaɓen ranar 25 ga watan Fabrairun 2023.
Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Jos ta Kudu/Jos ta Gabas daga jihar Filato, Dachung Musa Bagos,ya yi watsi da hukuncin kotun zabe da ta tsige shi.
Primate Elijah Ayodele na cocin INRI Evangelical Spiritual ya yi hasashen cewa Gwamna Hope Uzodimma zai koma kan kujerarsa bayan zaben gwamnan jihar Imo.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Fasto Elijah Babatunde Ayodele ya hango gwamnoni huɗu da kotu ba za ta ƙwace nasarar da suka samu a zaɓe ba.
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ya sallami dukkan hadiman mataimakinsa na yada labarai, Lucky Ayedatiwa mako daya bayan dawowarsa daga jinya.
Jam'iyyar PDP
Samu kari